Home Labarai Zan-Zanga – An jibge Jami’an tsaro a wasu biranen Nijeriya bisa tattakin...

Zan-Zanga – An jibge Jami’an tsaro a wasu biranen Nijeriya bisa tattakin mutum miliyan daya

An jibge jami’an tsaro a wasu manyan biranen kasar nan biyo bayan tattakin mutane miliyan daya da masu shirya zanga-zanagr tsadar rayuwa ta endbadgovernance, sukayi a yauy asabar.

Masu zanga zangar sun ware kwanaki 10 wanda ake zaton tazo karshe a wannan rana, zanga-zagar da ta bar baya da kora, bayan da aka zargi jami’an tsaro da hallaka mutane masu tarin yawa a lokacin da ake tsaka da gudanar da ita.

Tun da fari dai matasan sun bukaci gwamnatin kasar nan ta gaggauta damo da tallafin man fetur data cire tare kuma da mayar da mafi karancin albashi zuwa naira dubu 250 gami da kawo karshen gudanar da mulki ba yadda ya kamata ba.

Sai dai zanga-zangar ta haifar da hargitsi a wasu jihohi da suka hadar da Kano, Kaduna, rivers da kuma jihar Bauchi.

Amma dai masu zanga-zangar sun shirya rufe kasar nan a ranara Asabar domin bayyana bukatun su, bayan sun bayyana jawabin Bola Tinubu na ranar lahadin data gabata a matsayin abinda bai gamshe sub a.

Kasr nan dai na fama da matsalar tsadar kayan masarufi, tun bayan da gwamnatin tarayya ta janye tallafin man fetur ga kuma matsalar tsaro da iya cewa gwamantin ta gada daga Gwamnatocin baya.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp