Home Labarai Mayakan Boko haram 44 sun mika wuya a jihar Borno

Mayakan Boko haram 44 sun mika wuya a jihar Borno

Dakarun rundunar sojin Nijeriya ta sami nasarar hallaka ýan ta’addan masu yawa, yayin da da dama suka mika wuya ga dakarun, haka kuma sun sami nasarar kwato Bindugu, alburusai, bama-bamai, da kuma garken shanu, gami da kama wadanda ake zargin ‘yan ta’addan ne a wani samume da suka kai.

Ta cikin wata sanarwa da PRNigeria ta samu rundunar ta ce a ranar 12 ga watan agustan 2024, ta kai wani simame a maboyar mayakan kungiyar tayar da kayar baya na boko haram tsagin ISWAP a karamara hukumar Bama dake jihar Borno a Arewa maso gabashin kasar.

Inda dakarun ta suka sami nasarar bindigar kakkabo jirgin sama ta (RPG) bama-bamai, bindugu guda biyu kirar gida, kwanson alburushi bindiga kira AK47, Babura guda 6 da kuma wasu magunguna kala-kala.

Haka kuma ayankin na arewa maso gabashi wasu mayakn boko haram 44 da iyalansu sun mika wuya a kananan hukumomin Dikwa da Gwoza dukka a jihar ta Borno.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp