Home Labarai NEMA ta raba hatsi tan 1,528.2 a jihar jigawa.

NEMA ta raba hatsi tan 1,528.2 a jihar jigawa.

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Nijeriya NEMA ta raba hatsi tan 1,528.2 a jihar jigawa dake Arewa Maso yammacin kasar.

Wannan na cikin wata sanarwa da hukumar ta wallafa a shafin ta na X a ranar litinin, wanda tace rabon kayan na wani bangare na raba kayan abinci ga mabukata a jihohin kasar 36 da birnin tarayya Abuja wanda ya sami shalewar shugaban kasa Bola Tinubu, wanda ke samun kulawara hukumar Noma da samar da abinci ta kasar.

Sanarwar tace wannan hatsina na daga cikin tan dubu 42 da aka fitar daga cikin rumbun gwamnatin tarayya na “National Strategic Reserve”.

Idan za’a iya tunawa a watan Fabreru Gwamnatin tarayyar Nijiriya tace zata raba hatsi tan dubu 42 domin magance tsadar kayan masarufi da al’ummar kasa suke fama da shi a kasar.

Sai dai a watan Maris, an sami rahoton isar hatsin zuwa wasu jihohi da suka hadar da Kano, Kwara, Kogi, Ebonyi, Adamawa, Kebbi, Sokoto, da jihar Taraba.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp