Home Labarai NEMA ta gargadi Al’ummar Jihar Kaduna kan Ambaliyar ruwa

NEMA ta gargadi Al’ummar Jihar Kaduna kan Ambaliyar ruwa

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta jihar kaduna SEMA ta gargadi wasu kananan hukumomin jihar kan afkawa matsalar ambariyar ruwa, musamman wadanda ke zauna a hanyoyin ruwa.

Babban sakataren hukumar na jihar Dr Usman Mazudu ne ya bayara da gargadin ta cikin wata sanarwa da ya sanyawa hannu aka raba manema labarai a jihar.

Yace ya zama wajibi a yiwa al’umma kananan hukumomin gargadim duba da yadda aka maka mamakon ruwan sama tsakanin ranakun lahadi da kuma litinin haka kuma ruwan ya cigaba da zuba kakkautawa.

Ya cigaba da cewa mamakon ruwan saman ka iya haifar da tunbatsar koguna, musamman a kananan hukumomin da kogunan ko kuma wadanda kogin ya ratsa ta cikin su.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp