Home General NNPC zai mika Matatun Man Fetur na Warri da Kaduna ga ‘yan...

NNPC zai mika Matatun Man Fetur na Warri da Kaduna ga ‘yan kasuwa

Kamfanin mai na kasa NNPC ya ce yana neman kamfanunuwa masu zaman kansu da za su iya ci gaba da rike matatar mai ta Warri da ta Kaduna.

Kamfanin ya bayyana hakan ne a ranar Juma’a ta cikin wata sanarwa da ya wallafa a shafinsa na X.

Matatar mai ta Warri wacce ke jihar Delta, an kaddamar da ita ne a shekarar 1978 da manufar samar da tattacen mai ga kasuwannin kudu maso yamma da kudancin Nijeriya.

Itama matatar mai ta Kaduna, an kafata ne a shekarar 1980 domin samar da tataccen man fetur ga Arewacin Nijeriya

Sai dai matatun sun shafe tsawon lokaci basa aiki.

tun bayan dai fara aikin matata man fetur ta Dangote aka shiga sa toka sa katsi tsakanin kamfanin Man na NNPC da sabon kamfanin na Dangote da ake kallon zai kawo karshem tsalolin man fetur da ake fama da shi a kasar shekaru da dama.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp