Home AFIRKA RSF sun kashe mutum 13 a wani sabon hari kan fararen hula...

RSF sun kashe mutum 13 a wani sabon hari kan fararen hula a Sudan

Aƙalla mutum 13 ne suka mutu a wani hari da da ake zargin dakarun RSF ne suka kai a kudancin birnin Khartoum na ƙasar Sudan.

An yi zargin cewa mayaƙan ƙungiyar sun buɗe wuta kan fararen hula a garin Al Hilaliya da ke jihar Al Jazeera, da ke kudancin Khartoum.

An samu rahotonnin sace kayyaki da cinna wa gidaje wuta. An dai ɗauki fiye da shekara guda ana gwambza yaƙi tsakanin RSF da sojojin ƙasar.

Yaƙin ya jefa ƙasar cikin mawuyacin halin buƙatar jin ƙai, yayin da fiye da mutum miliyan 11 suka rasa muhallansu.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp