Home General Hukumar NDLEA ta dauki hanyar kawar da shaye shaye a jihar Kano

Hukumar NDLEA ta dauki hanyar kawar da shaye shaye a jihar Kano

Hukumar Dake Hana Sha da Fataucin Miyagun kwayoyi Ta Kasa NDLEA Reshen Jihar Kano ta Bayyana Cewa ta Samu Tarin Nasarori a Kokarin ta na Yaki da Sha da Fataucin Miyagun kwayoyi a Jihar ta Kano

Hukumar Ta Cikin Wata Sanarwa da kakakin ta Sadik Muhammad Maigatari Ya aikewa manema labarai tace, a Watan Jiya Bayan Gurfanar da Wasu da Hukumar ta Kama, Kotu ta Yanke wa Wasu Mutane 22 Hukunci a Gidan Gyaran hali da Tarbiyya

A cewar Sanarwar Wannan Yana daga Kokarin Hukumar Yaki da Sha da Fataucin Miyagun kwayoyi NDLEA ta Jihar Kano Karkashin jagorancin CN. AI Ahmad Wanda Yake aiki tukuru Wajen Kawar da Shan Miyagun kwayoyi a Jihar Kano

Hukumar ta NDLEA tace Zata Cigaba da Tabbatar da kawar da dabi’ar Shaye Shayen Miyagun kwayoyi a Tsakanin Al’ummar Jihar Kano.

Hukumar ta Kuma Godewa Al’ummar Jihar Kano da Gwamnatin jihar ta Kano harma da alkalai Bisa Hadin Kai da Suke baiwa Hukumar Wajen Gudanar da Ayyukan ta.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp