Asusun ƙananan yara na Majalisar Ɗinkin Duniya, wato UNICEF, ya ce Najeriya na ɗaya daga cikin ƙasashen duniya waɗanda yaran da ke ƙasar ba sa zuwa makaranta.
Read Also:
- Rahoton ‘Yan Sanda ya Danganta Kashi 70% na Laifuka a Kano da Shaye-Shayen Miyagun Ƙwayoyi, Ya Gano Mutane 513 da ake Zargin Masu Safara Ne
- Pantami Ya Samu Karfin Gwiwa Yayin Da Jama’a Ke Taya Shi Murna a Lokacin Ziyarar Ayyuka a Gombe
- Ma’aikatar Tsaro ta yi Karin Bayani Kan Yarjejeniyar Yaki da Ta’addanci da Turkiyya, ta Karyata Zargin ‘Jihadi’
Al’amarin da galibi yawan rikice-rikice da rashin tsaro suka haifar a sassa da dama na ƙasar.
A sakamakon haka, wata mata ta sami karsashin kafa gidauniyar ilimi a wani ƙauye na jihar Filato, bayan da iyalai da dama suka kasa biyan kudaden makarantar yaransu.
Da gidauniyar ce take wayar da kai tare da taimakon yara suna zuwa makaranta.












