Home General Tinubu ya shiga jerin shuwagabannin duniya da suka fi cin hanci da...

Tinubu ya shiga jerin shuwagabannin duniya da suka fi cin hanci da rashawa

Kungiyar dake kwarmata ayyukan cin hanci da manya laifuka ta duniya OCCRP ta sanya shugaban Nijeriya Bola Ahmad Tinubu cikin jerin shuwagabannin duniya dake suka fi kowanne cin hanci da rashawa da tsara manyan laifuka a fadin duniya.

Tsohon Shugaban Syria Bashar Al-Assad ne yazo na farko, “saboda abubuwan da suka faru a ƙasar a baya-bayan nan.

Shugaban Kenya William Ruto ne ya zo na biyu bayan ya samu ƙuri’a sama da 40,000. Duk da cewa shi ne ya fi kowa yawan ƙuri’u,

Sai shugaban Nijeriya Tinubu da ya zo a mataki na uku, yayin da cibiyar a karon farko ta bayar da lamba mai lakabin shugaban da ya fi ko wanne shugaban dadewa da bai tabuka komai ba ga shugaban Equatoria Gunea Teodoro Obiang Nguema Mbasogo.

Tun da fari dai kungiyar ta nemi kwararru, ‘yan jaridu da daidaikun mutane su kada kuri’a wajen zaben mutanen da suka fi aikata laifuka a bangaren cin hanci da rashawa a dukkan shekara.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp