Home General Gwamnatin Tinubu za ta magance rashin aikin yi a Nijeriya – Ministan...

Gwamnatin Tinubu za ta magance rashin aikin yi a Nijeriya – Ministan ƙwadago

Hoton Tinubu

Gwamnatin Nijerjiya tace za ta yi dukkan mai yiwuwa wajen magance matsalar rashin aikin yi da ya ddabi alúmmar kasar.

Ministan ƙwadago na Najeriya, Muhammadu Dingyadi, ne ya bayyana hakan yayin da ya ke kare kasafin kudin hukumar a gaban kwamitin majalisar dattija, karkashin sanatat Diket Plang, ministan ya tabbatar da yunkurin gwamnatin na magance matsalar ta rashin aiki yi.

“Muna aiki tuƙuru ba dare ba rana domin yaƙi da rashin aikin yi saboda yana cikin masu matuƙar muhimmanci a gare mu. Dukkan tsare-tsarenmu na koyar da sana’a mun yi su ne domin rage rashin aikin yi,” kamar yadda tashar Channels ta ruwaito.

A game da ƙididdigar rashin aikin yi na ƙasar, ministan bai bayyana adadi ba, inda ya ce, “muna ƙoƙari domin haɗa alƙaluma.”

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp