Home General Dokar Jami’an tsaron jiha ta tsallake karatu na 2 a majalisar dokokin...

Dokar Jami’an tsaron jiha ta tsallake karatu na 2 a majalisar dokokin jihar Kano

Majalisar dokokin jihar kano ta yiwa dokar samar da jami’an tsaron jiha karatu na biyu a zauren majalisar domin tabbatar da ingata harkokin tsaro.

Dokar wanda shugaban masu rinjaye na majalisar dokokin Kano lawan Hussaini Chediyar Yan Gurasa ya karanto ya tsallake karatu na biyu a zaman majalisar.

Dokar idan ta tabbata zata samar ‘yan sandan jihohi kamar dai yadda wasu jihohi a kudancin kasar suka a samar  irinsu Amotekun, kuma za’a basu damar kama duk wanda aka samu da laifi ko waye shi idan yana cikin jihar Kano.

wannan dai na zuwa ne daidai lokacin da wasu jihohi a arewa maso yammacin kasar ke fama da matsalar rashin tsaro da taki ci taki cinyewa

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp