Home General Tinubu ya rattaba hannu a kasafin kuɗi na 2025

Tinubu ya rattaba hannu a kasafin kuɗi na 2025

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya rattaba hannu kan kudirin kasafin kudin 2025 na kimanin Naira Tiriliyan 54.99 ya zama doka.

Majalisar tarayya ce ta zartar da kudirin a ranar 13 ga watan Fabrairun 2025, bayan da aka kara akan naira tiriliyan 49.7 da shugaba Tinubu ya gabatar.

An rattaba hannu kan kasafin kudin ne yayin wani kwarya-kwaryan biki a ofishin shugaban kasa, a yau Juma’a.

Dokar Kasafin Kudi ta 2025 ta samu karin kashi 99.96% daga kasafin kudin 2024 na Naira tiriliyan 27.5.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp