Home General Ƙungiyar ECOWAS na bikin cika shekaru 50 da kafuwa

Ƙungiyar ECOWAS na bikin cika shekaru 50 da kafuwa

A wannan makon ne Ƙungiyar Raya Tattalin Arzikin Ƙasashen Yammacin Afrika ECOWAS, ke cika shekaru 50 da kafuwa.

Ita dai ƙungiya ECOWAS, shugabannin ƙasashen yankin 15 ne suka haɗu wajen samar da ita a ranar 28 ga watan Maris na shekarar 1975 a birnin Lagos da ke tarayyar Najeriya, da zummar bunƙasa harkokin kasuwanci da haɗin kai da kuma tsaro.

Shugabannin ƙasashen dai sun haɗa da Benin da Burkina Faso da Côte d’Ivoire da Gambia da Ghana da Guinea da Guinea-Bissau da Liberia da Mali da Mauritania da Niger da Nigeria da Senegal da Saliyo da kuma Togo, duk da cewa a shekarar 1977 ƙasar Cabe Verde ta shigo ƙungiyar amma kuma a tsakanin shekarun 1999 zuwa 2000, Mauritania ta fice daga cikinta.

A shekarar 1990, aka samar da rundunar ECOMOG a ƙarƙasashin ECOWAS, don gudanar da ayyukan wanzar da zaman lafiya a wasu ƙasashe mambobinta, matakin da ya taimaka wajen kawo ƙarshen yaƙin basasan ƙasashen Liberia da Saliyo.

To sai dai juyin mulkin da sojoji suka yi a ƙasashen Mali da Burkina Faso da kuma Nijar a shekarun

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp