Home Labarai Dakarun Sojojin Nijeriya sun hallaka mayaƙan Boko Haram 2 a jihar Borno

Dakarun Sojojin Nijeriya sun hallaka mayaƙan Boko Haram 2 a jihar Borno

Sojojin dake ƙarƙashin dakarun Operation Hadin Kai hadin gwiwa da Hybrid Forces sun Sami nasarar ne yayin wani kwantan ɓauna da suka yiwa mayaƙan kungiyar ta Boko Haram a kauyen Koibe.

Dakarun sun hallaka mayaƙan guda biyu a karamar hukumar Dikwa dake jihar ta Borno Kamar yadda Jaridar PRNigeria ta ruwaito

Wata majiya daga Rundunar sojin kasar ta tabbatarwa da Zagazola Makama cewa dakarun sojojin sun yiwa ƴan Boko Haram din kwantan ɓauna ƙarƙashin dakarun Operation Desert Sanity IV a yammacin ranar Juma’a bisa rahotannin sirri da ta samu.

Ko dai a safiyar wannan rana gwamnatin jihar Borno ta fitar da wata sanar da ta haramta sayar da man fetur a jihar.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp