Home Labarai Gwamnatin Najeriya ta sauya sunan Jami’ar Maiduguri da Muhammadu Buhari

Gwamnatin Najeriya ta sauya sunan Jami’ar Maiduguri da Muhammadu Buhari

Gwamnatin Najeriya ta sauya sunan jami’ar Maiduguri da sunan marigayi tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari daga Unimaid da ake kiranta a baya.

Tinubu ya ce ya dauki wannan mataki ne don girmama abubuwan da marigayi tsohon shugaban ƙasar na ayyukan alheri a Najeriya.

Bari mu maye gurbin sunan Jami’ar Maduguri da Jami’ar Muhammadu Buhari

Tun da farko dai, shugaban ya jinjina wa Buhari, inda ya ce duk da cewa ɗan adam tara ya ke bai cika goma ba, ammma ya bayyana shi a matsayin “mutumin kirki, mai mutunci da sanin ya kamata, da kishin kasa, da kyawawan dabi’u  da za su amfani har jikoki da kakanni.

Marigayi shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya rasu ne a ranar Lahadin da ta gabata a wani asibiti da ke birnin Landan, inda aka kawo shi gida aka yi jana’izarsa a garin Daura na jihar Katsina a ranar Talata.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp