Home Labarai Ambaliyar ruwa ta lalata gidaje tare da kashe mutane 23 da a...

Ambaliyar ruwa ta lalata gidaje tare da kashe mutane 23 da a birnin Yola

Rahotannin daga Najeriya na bayyana cewa, ruwan sama kamar da bakin kwarya da aka yi babu kakkautawa ya haifar da ambaliya a ƙananan hukumomin Yola ta Arewa da Yola ta Kudu na jihar Adamawa, inda rahotanni suka ce an samu rasa rayukan aƙalla mutum 23 da rugujewar gidaje.

Ruwan sama kamar kamar da bakin kwarya, wanda aka fara tun kafin wayewar gari kuma ya ci gaba har zuwa safiyar Lahadi, ya yi barna sosai ga al’ummomin yankin.

unguwannin da lamarin ya fi shafa sun hada da Yola Bye Pass da Sabon Pegi da Yolde Pate da Modire, saboda yadda gidaje suka ruguje, tare da lalata filayen noma da hanyoyin mota, lamarin da ya hana zirga-zirgar mutane da ababen hawa.

Rahotanni na cewa mutane da dama sun mutu, yayin da ƙanan yara da dama suka bace, inda har yanzu ake ci gaba da aikin ceto.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp