Home Labarai Gwamnan jihar Bayelsa, ya fice daga jam’iyyarsa ta PDP.

Gwamnan jihar Bayelsa, ya fice daga jam’iyyarsa ta PDP.

Gwamnan jihar Bayelsa, Douye Diri ya fice daga jam’iyyarsa ta PDP; Diri ya bayyana haka ne ranar Laraba a gidan gwamnatin jihar da ke birnin Yenagoa lokacin taron majalisar zartarwarsa.

Cikin wata sanarwar ta sakataren yada labaran gwamnan, Daniel Alabrah ya wallafa a shafinsa na Facebook ya ce gwamnan ya fice daga PDP ne tare da ƴan majalisar dokokin jihar 19, ciki har da kakakin majalisar.

Kawo yanzu dai Gwamnan bai bayyana jam’iyyar da ya koma ba.

Ficewar gwamnan na zuwa ne kwana guda bayan da takwaransa na Enugu, Peter Mbah, ya fice daga PDPn tare da komawa APC.

A wannan shekarar kaɗai babban jam’iyyar hamayyyar ta PDP ta rasa gwamnoni uku, wani abu da masana ke kallo a matsayin babbar barazana ga jam’iyyar.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp