Home Labarai Majalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓe

Majalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓe

Majalisar Dattawan Najeriya ta kafa kwamtin da za su yi nazari kan gyaran dokar zaɓe inda da naɗa mambobi 12 da za su yi aiki tare da Majalisar Wakilai.

Wannan mataki ya zo ne a lokacin da majalisar ke fuskantar ƙarin matsin lamba kan amincewa da wajabcin tura sakamakon zaɓe ta na’ura kai tsaye daga rumfunan kaɗa ƙuri’a yadda mutane za su iya gani.

Shugaban Majalisar, Godswill Akpabio ya bayyana cewa an naɗa wadannan mambobi ne domin samar da kyakkyawar fahimta tsakanin majalisun biyu, da kuma tabbatar da cewa duk wani gyara da za a yi zai amfanar da dimokuradiyya a ƙasar.

Ana sa ran waɗannan mambobi za su tattauna kan dukkan abubuwan da suka janyo ce-ce-ku-ce, musamman yadda za a tabbatar da gaskiya da sahihancin sakamakon zabe.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp