Home Labarai Majalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓe

Majalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓe

Majalisar Dattawan Najeriya ta kafa kwamtin da za su yi nazari kan gyaran dokar zaɓe inda da naɗa mambobi 12 da za su yi aiki tare da Majalisar Wakilai.

Wannan mataki ya zo ne a lokacin da majalisar ke fuskantar ƙarin matsin lamba kan amincewa da wajabcin tura sakamakon zaɓe ta na’ura kai tsaye daga rumfunan kaɗa ƙuri’a yadda mutane za su iya gani.

Shugaban Majalisar, Godswill Akpabio ya bayyana cewa an naɗa wadannan mambobi ne domin samar da kyakkyawar fahimta tsakanin majalisun biyu, da kuma tabbatar da cewa duk wani gyara da za a yi zai amfanar da dimokuradiyya a ƙasar.

Ana sa ran waɗannan mambobi za su tattauna kan dukkan abubuwan da suka janyo ce-ce-ku-ce, musamman yadda za a tabbatar da gaskiya da sahihancin sakamakon zabe.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp