Home SIYASA Shugaban (NITDA) ya Halarci Taron ba wa Ministan Sufuri Ɗan Amanar Daura

Shugaban (NITDA) ya Halarci Taron ba wa Ministan Sufuri Ɗan Amanar Daura

Shugaban (NITDA) ya Halarci Taron ba wa Ministan Sufuri Ɗan Amanar Daura

Mai girma shugaban hukumar bunƙasa fasahar sadarwar zamani ta ƙasa, (NITDA), Malam Kashif Inuwa Abdullahi, (CCIE), a jiya, ya halarci taron bikin naɗin ministan sufuri, mista Rotimi Chibuke Ameachi a matsayin ɗan Amanar Daura, tare da halartar liyafar taya shi murna.

Bikin naɗin sarautar wanda aka gudanar a birnin Daura na Jihar Katsina, ya samu halartar manyan muhimman mutane daga sassa daban-daban na Nageriya, daga ciki akwai:

Mai girma mataimakin gwamnan Jihar Kano, Dakta Nasiru Yusuf Gawuna, jigo a jam’iyyar APC, Onarabul Faruƙ Adamu Aliyu Birnin Kudu, tsohon shugaban dakarun sojin ƙasa, Laftanar, Janar Yusuf Buratai, mai girma Ɗan Amanar Dutse, kana kuma ƙusa a jam’iyyar APC, Alhaji Nasiru Dano, mai girma ɗan majalissar dakoki na Jihar Jigawa, Onarabul Abubakar Sadik Jallo, da sauran muhimman mutane da dama.

Lahadi, 6 ga watan Janairu, 2022.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com

Comments are closed.

Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp