Home Taska Za a yi Zaben Raba Gardama a Switzerland Kan Tallan Sigari

Za a yi Zaben Raba Gardama a Switzerland Kan Tallan Sigari

Za a yi Zaben Raba Gardama a Switzerland Kan Tallan Sigari

Masu kada kuri’a a Switzerland za su yi zaben raba gardama yau Lahadi don yanke shawara kan tsaurara dokokin ta’ammali da tallan taba sigari, musaman a duk inda matasa za su iya ganinta.

Ƙasar wacce kusan kashi ɗaya bisa huɗu na al’ummarta ke shan sigari, na da dokokin da ake ganin sun yi sauki, ga tallanta.

Masu fafutuka a Switzalan na ta jan kafa wajen ganin an tabbatar da gyara a dokar, wani abu da ake dangantawa da siyan bakinsu da kamfanonin samar da taba sigarin na yi.

Kuri’ar jin ra’ayin jama’a ta baya-bayan nan dai na nuni da cewa galibin masu kada kuri’a na son a amince da shirin.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp