• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home Taska Tsarin da Muka Fitar Don Tallafawa Yaran da Basa Zuwa Makaranta –...
  • Taska

Tsarin da Muka Fitar Don Tallafawa Yaran da Basa Zuwa Makaranta – Dr. Umar Buba Bindir

By
Web Engineer
-
February 20, 2022
Arewa Award

Tsarin da Muka Fitar Don Tallafawa Yaran da Basa Zuwa Makaranta – Dr. Umar Buba Bindir

Wani rahoton Majalisar Dinkin Duniya ya nuna cewa Najeriya ta shige gaba, wajen yawan yaran da ba su zuwa makaranta a faɗin Najeriya, da adadin yara miliyan 13 da ke zaune a gida, ko suke gararamba a gari.

Bayan waɗannan alƙaluma na MDD tuni gwamnatin Najeriyar ta ce ta fara wani bincike domin kididdige yawan yaran da ba su zuwa makaranta.

A cewar Shugaban shirin tallafa wa masu karamin karfi na kasar, wato National Social Investment Programme da ma’aikatar ayyukan jin kai ke gundanarwa, kawo yanzu an gudanar da aikin kidayar yaran a wasu jihohi.

Dr. Umar Buba Bindir, ya shaida wa BBC cewa, shugaba Muhammadu Buhari ya kadu sosai a lokacin da ya ji alkaluman da aka fitar na yaran da su zuwa makaranta ya.

”Wannan dalili ne ya sa aka zauna aka yi nazari sosai saboda muhimmancin da ilimi ke da shi a cikin al’umma” in ji Dr bindir.

Read Also:

  • NDLEA ta kama Ba’indiye da wasu mutane da ƙwaya ta naira biliyan uku a Legas
  • Likitoci a Najeriya sun janye yajin aikin gargaɗi
  • Kotu ta yanke wa kwamandan Ansaru hukunci ɗaurin shekaru 15

Ya ce,” Ba tare da bata lokaci ba shugaba Buhari ya bayar da umurnin a dauki matakin da ya dace wajen magance wannan matsala, inda ya ce me zai hana a gina makarantu a kusa da inda yaran suke, ta yadda ba za su rinka shan wahala wajen neman ilimin ba”

Ya ƙara da cewa ”Akwai hukumar kididdiga ta kasa tana nan tana bin garuruwa da kauyuka domin tantance yaran da ba su zuwa makaranta – in ji shugaban National Social Investment Programme.

Dr. Umar Buba Bindir, ya ce wannan matsala ta rashin zuwan yara makaranta ba arewacin Najeriya kadai ta shafa ba, ba in da babu inda ba ta shafa ba, saboda binciken da suke yi ya nuna hakan.

Ya ce, “A yanzu mun shirya nan da wata daya zuwa wata biyu cewa in sha Allah za a fara koya wa irin wadannan yara abubuwa hudu, wato turanci da lissafi da yadda za a zauna lafiya da kuma sana’a”.

”Sannan za mu rinka ciyar da su abinci sau uku (a rana), kuma an samar da malamai wadanda za su yi ta koya musu abubuwa tun safe har zuwa dare a kowacce rana”, in ji shi.

Ya ce, iyalan yaran kuma idan an gano su za a sanya su kan tsarin nan na basu naira dubu biyar a kowanne wata.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
  • TAGS
  • Dr.Umar Buba Kindir
  • Majalisar Dinkin Duniya
  • Makaranta
  • najeriya
  • National Social Investment Programme
  • Shugaba Buhari
Previous articleSojojin Najeriya Sun Hallaka Kwamandojin ISWAP a Sambisa
Next articleBisa Kuskure: Sojojin Najeriya Sun Kashe Yara 7 Tare da Jikkata 5
Web Engineer

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Azumin Bara: Talge Muka Riƙa Sha a Hannun Maharan Jirgin ƙasan Abuja-Kaduna

Zambar N2.2bn: EFCC ta Sake Gurfanar da ɗan Tsohon Shugaban PDP

Magance Karancin Naira: CBN ya Umarci Bankuna da su yi Aiki a Ranakun Asabar da Lahadi

Hatsarin Mota ya yi Sanadiyar Mutuwar Mutane 25 a Bauchi

Hukumar NITDA ta Gabatar da Satifiket ga Matan da Suka Samu Horo Kan Fasahar Zamani

Ambaliyar Ruwa a Jigawa: Gidauniyar Ƙasar Qatar da ta Malam Inuwa Sun Raba Tallafin Abinci ga Mutane 1,000

An Gudanar Da Bikin Arewa Stars 30 Under 30 2022, Cikin Nasara

Manomi Yayiwa Wata Mata Yankan Rago

‘Yan Sanda Sun Kama Wadanda Ake Zargi da Kashe ‘Yan Sanda Biyu a Anambra

Gidauniyar Malam Inuwa Da Kokarinta Na Ilmantar Da Mutanen Karkara Da Rugage

Gidauniyar Malam Inuwa ta Ɗauki Nauyin Koyar da Ƴa’yan Fulani Al-ƙur’ani

Bincike: Shin Hukumar Kidaya ta Kasa (NPC) ta ƙirƙiro da Tambayoyi Domin Tantance kungiyoyin Musulmi da Kirista a kidayar 2023? 

Recent Posts

  • NDLEA ta kama Ba’indiye da wasu mutane da ƙwaya ta naira biliyan uku a Legas
  • Likitoci a Najeriya sun janye yajin aikin gargaɗi
  • Kotu ta yanke wa kwamandan Ansaru hukunci ɗaurin shekaru 15
  • Gwamnatin Kano ta bayar da hutun bikin Mauludi
  • Hukumar DSS ta yi holen manyan kwamandojin ƙungiyar Ansaru

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1551 days 13 hours 52 minutes 13 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1533 days 15 hours 33 minutes 38 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
NDLEA ta kama Ba'indiye da wasu mutane da ƙwaya ta naira biliyan uku a LegasLikitoci a Najeriya sun janye yajin aikin gargaɗiKotu ta yanke wa kwamandan Ansaru hukunci ɗaurin shekaru 15Gwamnatin Kano ta bayar da hutun bikin MauludiHukumar DSS ta yi holen manyan kwamandojin ƙungiyar AnsaruNUPENG ta cimma matsaya da kamfanin DangoteƘungiyar ƙwadago ta TUC ta yi barazanar shiga yajin aiki a NajeriyaEl-Rufa'i ya shigar da ƙorafi kan zargin ƴansanda da cin zarafi'Yan sandan Jigawa sun kama Dilolin kwaya a jiharKofa ya sanar da ficewarsa da ga NNPPBurkina Faso ta amince da dokar haramta neman maza a faɗin ƙasarAn bayyana jihohin arewacin Najeriya da za su iya fuskantar ambaliya a watan SatumbaGwamnatin Najeriya ta yi maraba da ɗaure Simon Ekpa a FinlandAtiku ya nemi a soke sakamakon zaɓen ƙananan hukumomin RiversAn yanke wa ɗan Najeriya Simon Ekpa hukuncin ɗaurin shekara 6 a Finland
X whatsapp