Home SIYASA Gwamnatin Tarayya na Shirin Rattafa Hannu Kan Sabon Bashin $3.387bn Don yin...

Gwamnatin Tarayya na Shirin Rattafa Hannu Kan Sabon Bashin $3.387bn Don yin Ayyuka 10 – Zainab Ahmed

Gwamnatin Tarayya na Shirin Rattafa Hannu Kan Sabon Bashin $3.387bn Don yin Ayyuka 10 – Zainab Ahmed

Ministar kudi, kasafin kudi, da shirye-shiryen kasa, Zainab Ahmed, ta bayyana cewa gwamnatin tarayya na shirin rattafa hannu kan sabon bashin $3.387 billion don yin wasu ayyuka 10 a fadin tarayya.

Ministar ta bayyana hakan a taron da ma’aikatar labarai da al’adu ta shirya kan nasarorin da Gwamnatin tarayya ta samu kan manyan ayyukan cigaba, rahoton Tribune.

Ga jerin ayyukan da tace za’ayi da kudin dan aka karbo bashin:

1. Layin dogon zamani na cikin birnin Kano (Aikin farko): US$673.2 million,

2. Ginin titin Lafia By-Pass da fadada 9th Mile (Enugu)-Otukpo-Makurdi :

3. Samar da hanyar tsaron boda na zamani: US$175.5 million.

4. Aikin wutan lantarkin Najeriya (Off-Grid): US$350 million,

5.Aikin isar da lantarki (karkashin West African Power Pool): US$32.3 million,

6. Aikin wutan lantarki : US$486 million.

7. Aikin lantarkin dinke Najeriya: US$200 million,

8. Fadada hanyoyin raba wutan lantarki (karkashin Bankin cigaban Afrika AfDB): US$210 million

9. Shirin rabon wutan lantarkin birnin tarayya Abuja: US$170 million,

10. Aikin layin wutan lantarkin Arewa (Bankin cigaban Faransa): $245 million

 

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
HURIWA ta Soki Ƴan Sanda da NDPC Kan Jinkirin Binciken Zargin Kutse da aka yi wa Bayanan NIPSS da ya Shafi Jami’in Sojan RuwaƳa'yan El-Rufai Sun Shiga Rikici Yayin da Bashir ya Zargi Bello da Shan Muggan Kwayoyi da Cin Amanar suTsaro, Fafutuka da Nauyin Tabbatarwa Daga Mukhtar Ya’u MadobiONSA ta Fitar da Faɗakarwar Tsaro, ta Bukaci Ƴan Najeriya su ƙara Yawan Tsawaita TsaroHukumar DSS ta Dakatar da Shari'ar Sowore Kan Laifukan Intanet Har Sai Bayan Zaben Shugaban Kasa na 2027Gwarzo ya ba da Gudummuwar ₦10m ga Horarwa na Musamman na PRNigeria Bayan ya ba da Gidansa na Abuja Don Cibiyar Koyon Aikin Jarida2027: Bayan Takardu da Sauran Tsoffin Maganganu Marasa Amfani, ‘Yan Najeriya Sun Cancanci Kamfen Din da Ya Dace Da Matsaloli  Daga Kabir AkintayoGwamnati Tarayya ta Bayyana Bas 100 Masu Amfani da Wutar Lantarki Don Rage Wa Ma’aikatan Gwamnati Matsalar SufuriƳan Ta’adda na Amfani da Kafafen Sada Zumunta da Dandamalin Aikin Tura Kuɗi Don Tallafa Wa Ayyukansu — BukartiBinciken Gaskiya na PRNigeria: Ta Karyata Da’awar Tony Elumelu ta Cewa An yi Satar Man Fetur Kashi 97% Kafin Zamanin TinubuMeyasa Mutuwar Bazata Take Daukar Masu Alheri ta Bar Mugaye ? Na Yushau A. ShuaibSojoji Sun Kama Bindigar AK-103 Da Aka Boye a Cikin Jakar Gero, Sun Kama Mutum Uku A ZamfaraSojoji Sun Kama Shahararren Shugaban Ƴan Bindiga, 'Sanusi Maigilas' a Dajin Katsina2027: Yadda Zan Magance Rashin Tsaro, In Magance Matsalolin Tattalin Arziki da Zamantakewa a Kwara — Zakari MohammedLabarin NIPSS Mai Damuwa: Lokacin da Jami'in Sojan Ruwa Ya Cin Zarafin Mawallafi Daga Nuhu Mohammed
X whatsapp