Home Taska Mutane 22 Sun Rasa Rayukansu Bayan Harin da Rasha ta Kai Birnin...

Mutane 22 Sun Rasa Rayukansu Bayan Harin da Rasha ta Kai Birnin Sumy na UKraine

Mutane 22 Sun Rasa Rayukansu Bayan Harin da Rasha ta Kai Birnin Sumy na UKraine

 

Mun sami karin bayani kan wani hari da Rasha ta kai da yayi sanadin mutuwar mutum 22 – cikinsu har da kananan yara uku – a birnin Sumy na kasar Ukraine.

Gwamnan yankin Sumy Dmytro Zhyvytskyi ya ce cikin dare Rasha ta harba bama-bamai ne ayankin da fararen hula ke zama wanda ke arewa maso gabashin birnin, inda ya ce kisan kiyashi ne Rashar ta yi.

Ya shaida wa BBC Ukrainian cewa: “Bama-bamai uku cikin dare daya… Abin babu kyawun gani.”

harin ya halaka mutum uku da ke zaune tare cikin gida daya. Ya kuma lalata gidaje uku baki dayansu, inda wasu gidaje 20 kuma aka lalata su sosai.

Kamar yadda muka fadi a baya, mutum 5,000 sun sami ficewa daga birnin na Sumy, bayan da Rasha ta amince ta dakatar da bude wuta kan birnin domin a bude wa fararen hula hanyoyin jin kai na barin birnin.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp