Home SIYASA Gwamna Zulum ya Bawa Leburori 846 Kyautar 62m

Gwamna Zulum ya Bawa Leburori 846 Kyautar 62m

Gwamna Zulum ya Bawa Leburori 846 Kyautar 62m

Zulum ya yiwa leburori masu aikin kwasan lodin kaya a Bolori Stores goma ta alkhairi ranar Litinin.

Leburori sama da dari takwas sun samu kudi duba hamsin zuwa dubu dari don jan jari.

Daya daga cikin leburorin wanda ke bayyana godiyarsa ga gwamnan yace wasu daga cikinsu basu taba rike kudi irin wannan ba.

Borno- Gwamna Babagana Umara Zulum na Borno a ranar Litinin ya raba kudi N62,750,000 ga dattawa masu aikin lebura a shagunan Bolori Stores dake Maiduguri.

Kowanne cikin Dattawa mutum 846 masu kwasan lodin kayan daga tirloli ne suka samu tallafin N100,000.

Zulum ya bayyana hakan a jawabin da ya saki ranar Talata a shafinsa na Facebook.

Jawabin yace:

“Daga cikin mutum 846 da suka amfana, Zulum ya baiwa dattawa 409 wadanda suka dade suka aikin lebura a shagunan kudi N40.9 million.”

“Hakazalika Gwamnan ya rabawa matasan leburori maza da mata 437 kudi N40.9 million inda kowanne ya samu N50,000.”

“Zulum ya yi kira garesu suyi amfani da kudin wajen kasuwanci don kara samun kudin shiga.” Daya daga cikin leburorin wanda ke bayyana godiyarsa ga gwamnan yace wasu daga cikinsu basu taba rike kudi irin wannan ba.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp