Home SIYASA Gwamna Zulum ya Bawa Leburori 846 Kyautar 62m

Gwamna Zulum ya Bawa Leburori 846 Kyautar 62m

Gwamna Zulum ya Bawa Leburori 846 Kyautar 62m

Zulum ya yiwa leburori masu aikin kwasan lodin kaya a Bolori Stores goma ta alkhairi ranar Litinin.

Leburori sama da dari takwas sun samu kudi duba hamsin zuwa dubu dari don jan jari.

Daya daga cikin leburorin wanda ke bayyana godiyarsa ga gwamnan yace wasu daga cikinsu basu taba rike kudi irin wannan ba.

Borno- Gwamna Babagana Umara Zulum na Borno a ranar Litinin ya raba kudi N62,750,000 ga dattawa masu aikin lebura a shagunan Bolori Stores dake Maiduguri.

Kowanne cikin Dattawa mutum 846 masu kwasan lodin kayan daga tirloli ne suka samu tallafin N100,000.

Zulum ya bayyana hakan a jawabin da ya saki ranar Talata a shafinsa na Facebook.

Jawabin yace:

“Daga cikin mutum 846 da suka amfana, Zulum ya baiwa dattawa 409 wadanda suka dade suka aikin lebura a shagunan kudi N40.9 million.”

“Hakazalika Gwamnan ya rabawa matasan leburori maza da mata 437 kudi N40.9 million inda kowanne ya samu N50,000.”

“Zulum ya yi kira garesu suyi amfani da kudin wajen kasuwanci don kara samun kudin shiga.” Daya daga cikin leburorin wanda ke bayyana godiyarsa ga gwamnan yace wasu daga cikinsu basu taba rike kudi irin wannan ba.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp