Home Taska Hukumar sa Ido Kan Tallace-Tallace a Afirka ta Kudu ta Haramta Sanya...

Hukumar sa Ido Kan Tallace-Tallace a Afirka ta Kudu ta Haramta Sanya Hoton Mata a Tallan Barasa

Hukumar sa Ido Kan Tallace-Tallace a Afirka ta Kudu ta Haramta Sanya Hoton Mata a Tallan Barasa

Hukumar da ke sa ido kan tallace- tallace a Afirka ta Kudu ta haramta tallan wata giya mai hoton mata tana mai cewa hakan bai dace ba kuma yana jawo dabi’ar fyade.

Hukumar ta ce irin yadda ake tallan ana nuna mace ta bude baki da shan giya ya saba wa dokokinta.

Kamfanin da ke samar da giyar a kasar ne ya sanya hoton wata mata ta bude baki tana kwankwadar giya a jikin wata mota.

Hukumar ta ce ba wai shan giyar ta hana ba, a’a yadda ake amfani da hotunan mata ne bai dace ba.

Ta ce dole a rinka mutunta mata, irin wadannan tallace- tallacen bai kamata ana sa mata ba.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp