Home General Shugaba Buhari ya Kai Ziyara Jihar Nasarawa

Shugaba Buhari ya Kai Ziyara Jihar Nasarawa

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kai ziyara jihar Nasarawa don halartar taron kamfen na jam’iyyar APC.

Ana kyautata zaton shugaba Buhari zai kaddamar da wasu sabbin ayyukan da gwamnatinsa ta yi a jihar.

Buhari na ci gaba da taya dan takarar shugaban kasa na APC, Bola Tinubu kamfen a jihohin kasar nan.

Lafia, jihar Nasarawa – Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya dura birnin Lafia a jihar Nasarawa domin kaddamar da wasu ayyukan da gwamnatinsa ta yi, ciki har da cibiyar kayayyakin aikin noma ta AMEDI da ya gina.

Kamfanin dillacin labarai ta Najeriya (NAN) ta ruwaito cewa, cibiyar AMEDI na daga daga cikin abubuwan da Buhari ya gina kuma za a tuna dashi a fannin noma, Punch ta ruwaito.

Cibiyar za ta mayar da hankali ne wajen bajekolin kayayyakin aikin noma masu hade da fasaha; injuna da fasahar zamani.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp