Home General Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike ya ƙaryata zargin da ake masa

Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike ya ƙaryata zargin da ake masa

Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike ya ƙaryata zargin da ake masa cewa ya yi ta yi wa mutane barazana tare da haifar da rikici a yayin babban zaɓen Najeriya da aa gudanar ranar Asabar.

Cikin wata sanarwa da kwamishinan yaɗa labarai na jihar, Chris Finebone ya fitar, Wike ya ce zargin ya fito ne daga “maƙiya masu mugun nufi”.

Ta bayyana cewa Wike ba ya tare da sojoji a tawagarsa musamman a lokacin zaɓe.

A cewar sanarwar, Wike da mai ɗakinsa sun wuce gida ne kai tsaye bayan jefa ƙuri’arsu a ranar zaɓen.

A lokacin da ya isa rumfar zaɓensa, an samu tsaiko kafin ya jefa ƙuri’a saboda na’urar BVAS ba ta yi saurin tantance shi ba.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp