Home General Jam’iyyar PDP na kan gaba a jihar Bauchi

Jam’iyyar PDP na kan gaba a jihar Bauchi

A jihar Bauchi da ke arewa maso gabashin Najeriya hukumar zaben kasar reshen jihar ta fara bayyana sakamakon zaben shugaban kasa, da aka gabatar ranar Asabar.

Kawo yanzu an gabatar da sakamakon kananan hukumomi 11 daga cikin kananan hukumomin jihar 20

Kuma alkaluman sakamakon sun nuna cewa jam’iyyar PDP ce kan gaba a yawan kuri’un da aka tattara kawo yanzu.

Ga sakamakon kamar haka:

Karamar hukumar Warji:

APC – 11,862

LP – 185

PDP- 17,732

NNPP- 424

Karamar hukumar Bogoro:

APC – 4,850

LP – 6,866

NNPP – 798

PDP – 15,156

Karamar hukumar Dass:

APC – 10,939

LP – 705

NNPP – 397

PDP – 13,242

Karamar hukumar Jama’are:

APC – 8,410

LP – 22

NNPP – 3,638

PDP – 12,535

Karamar hukumar Dambam:

APC – 7,588

LP – 42

NNPP – 2,586

PDP – 12,203

Karamar hukumar Giade:

APC – 10,382

LP – 17

NNPP – 4002

PDP – 11,977

Karamar hukumar Darazo:

APC – 16,070

LP – 41

NNPP -1,895

PDP -17,459

Karamar hukumar Kirfi:

APC – 9,599

PDP -13, 431

NNPP – 1,544

LP – 33

Karamar hukumar Katagum:

APC – 20,030

PDP – 22,987

NNPP – 9,672

LP- 493

Karamar hukumar Misau:

APC – 14,199

PDP -18,354

NNPP – 4115

LP – 48

Karamar hukumar Ganjuwa:

APC – 1,3021

PDP -17,380

NNPP – 4,287

LP -222

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp