Home General Sakamakon Zaben Kananan Hukumomin Kibiya da Rimin Gado a Jihar Kano

Sakamakon Zaben Kananan Hukumomin Kibiya da Rimin Gado a Jihar Kano

Ƙaramar Hukumar Rimin Gado

Mai bayyana sakamakon zaɓe: Farfesa Ahmad Iliyasu

Mazaɓu: 12

Jumullar masu kaɗa ƙuri’a: 67,128

Yawan waɗanda aka tantance: 27,476

Abin da kowace jam’iyy ta samu:

APC – 10,861

LP – 76

NNPP – 14,634

PDP – 907

Jumullar ƙuri’a masu kyau: 26,832

Waɗanda suka lalace: 508

Jumullar waɗanda aka kaɗa: 27,340

Matsalolin da aka samu sun hada da kaɗa ƙuri’a sama da ɗaya da neman tayar da hatsaniya.

Ƙaramar Hukumar Kibiya

Mai bayyana sakamakon zaɓe shi ne: Dr Ghali Saidu

Jumullar masu kaɗa ƙuri’a da aka yi wa rijista: 77,929

Yawan waɗanda aka tantance: 28,228

Abin da kowace jam’iyya ta samu:

APC – 10,283

LP – 70

NNPP – 16,331

PDP – 753

Jumullar ƙuri’u masu kyau: 27,648

Yawan waɗanda suka lalace : 419

Jumullar ƙuri’un da aka kaɗa : 28,067

An soke sakamako biyar saboda zaɓe fiye da sau ɗaya da neman tayar da hatsaniya.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp