Home General Dakarun Sojojin Nijeriya sun tarwatsa maboyar ‘yan bindiga a jihar Kaduna

Dakarun Sojojin Nijeriya sun tarwatsa maboyar ‘yan bindiga a jihar Kaduna

Dakarun sojojin Najeriya rukuni na huɗu da wasu dakaru na musamman na bataliya ta 167 sun kashe ‘yan bindiga tare da ceto mutane 14 da aka yi garkuwa da su a Jihar Kaduna.

Dakarun waɗanda suka shafe dogon lokaci suna bata kashi da ‘yan bindigar a yankin Ƙaramar Hukumar Chikun sun tashi wata maɓoyar ‘yan bindigar a lokacin rikicin.

Wannan na Cikin wata sanarwa da kwamishinan tsaro da harkokin cikin gida Samuel Aruwan ya fitar, inda yace “yayin wannan samame an ceto mutane 14, da suka hadar  da maza tara da mata biyar. An kai waɗanda aka ceto ɗin wani wuri mai aminci za a yi musu gwaje-gwaje kafin a haɗa su da iyalansu.”

A cewarsa a yayin wannan simamen, dakarun sun lalata sansanin ‘yan bindiyar da dama an kuma kwato wasu motoci biyu.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp