Home SIYASA Abba Kabir ya rushe shugabancin hukumar jin daɗin alhazai.

Abba Kabir ya rushe shugabancin hukumar jin daɗin alhazai.

Wannan na zuwa ne bayan da gwamnan ya amince da naɗin sabbin shugabannin hukumar, da suka haɗa da Alhaji Yusuf Lawan a matsayin shugaba, sai Alh. Laminu Rabi’u a matsayin babban sakatare.

Sauran sun haɗa da Sheik Abbas Abubakar Daneji, Sheik Shehi Sani Mai Hula, Amb Munir Lawan, Sheik Isma’il Mangu, sai Hajiya Aishatu Munir Matawalle da kuma Dr. Sani Ashir, dukkanin su a matsayin mambobi.

Sanarwar da kakakin gwamnan Sanusi Bature ya fitar, tace naɗin ya fara aiki nan take.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp