Home SIYASA Tajudden Abbas ya zama kakakin majalisar wakilai ta goma

Tajudden Abbas ya zama kakakin majalisar wakilai ta goma

Dan majalisar tarayya mai wakiltar Zaria Hon Tajudden Abbas ya lashe zaben da akayi na shugabancin majalisa ta goma wanda ya gudana lokacin kaddamar da majalisar wakilan a talatar nan.

Dan majalisa Abbas na Jam’iyyar APC wanda kuma shine dantakarar fadar shugaban kasa, ya lashe zaben ne da kuri’u 353 inda yakayar da tsohon mataimakin shugaban majalisar wakilan data gabata Ahmed Idris wase wanda yasamu kuri’u 3.

Wanda yazo na uku Aminu Jaji Shima ya samu kuri’u 3 daga cikin kuri’u 359 da aka kada.

Tunda fari dai Mukhtar Betar, da Yusuf Gagdi, da Miriam Onuoha da kuma Sada Soli wadanda suka tsaya takarar sun janyewa Tajudden Abbas.

Kodayake an kai ruwa rana da Betara kafin daga bisani yamika wuya ya amince da janyewar.

Tsohon shugaban masu rinjaye kuma dan majalisa mai wakiltar Tudun Wada da Doguwa Hon Alhassan Ado Doguwa, shine wanda yafara hakura da burinsa na shugabantar majalisar ta goma.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp