Home SIYASA Tajudden Abbas ya zama kakakin majalisar wakilai ta goma

Tajudden Abbas ya zama kakakin majalisar wakilai ta goma

Dan majalisar tarayya mai wakiltar Zaria Hon Tajudden Abbas ya lashe zaben da akayi na shugabancin majalisa ta goma wanda ya gudana lokacin kaddamar da majalisar wakilan a talatar nan.

Dan majalisa Abbas na Jam’iyyar APC wanda kuma shine dantakarar fadar shugaban kasa, ya lashe zaben ne da kuri’u 353 inda yakayar da tsohon mataimakin shugaban majalisar wakilan data gabata Ahmed Idris wase wanda yasamu kuri’u 3.

Wanda yazo na uku Aminu Jaji Shima ya samu kuri’u 3 daga cikin kuri’u 359 da aka kada.

Tunda fari dai Mukhtar Betar, da Yusuf Gagdi, da Miriam Onuoha da kuma Sada Soli wadanda suka tsaya takarar sun janyewa Tajudden Abbas.

Kodayake an kai ruwa rana da Betara kafin daga bisani yamika wuya ya amince da janyewar.

Tsohon shugaban masu rinjaye kuma dan majalisa mai wakiltar Tudun Wada da Doguwa Hon Alhassan Ado Doguwa, shine wanda yafara hakura da burinsa na shugabantar majalisar ta goma.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp