Home SIYASA Gwamnan jihar Ondo ya mika suna kwamishinoni 6 ga majalisar jihar

Gwamnan jihar Ondo ya mika suna kwamishinoni 6 ga majalisar jihar

Gwamnan jihar Ondo Hon. Lucky Orimisan Aiyedatiwa ya mika sunayen mutane shida ga majalisar dokokin jihar domin tantancesu matsayin sabbin kwamishinonin jihar.

sunayen da gwamnan ya mika sun hadar da:

1. Mrs. Omowumi Isaac, ACCA
2. Mr. Olukayode A. Ajulo, SAN, OON
3. Engr. Razaq Obe
4. Pastor Emmanuel Igbasan
5. Barrister Akinwumi Sowore
6. Mr. Oseni Oyeniyi

haka kuma gwamnan ya amince da nadin wasu mutun uku matsayin masu bashi shawara na musamman da suka hadar da:

1. Hon. Olugbenga Omole, matsayin mai bayar da shawarar na musamman kan harkokin kwarewa da samar da bayanai.

2. Mrs. Olamide Falana, matsayin mai bayar da shawara na musamman kan jinsi
3. Mr. Alabi Johnson, sai mai bayar da shawara na musamman kan makamashi.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp