Home SIYASA Gwamnan jihar Ondo ya mika suna kwamishinoni 6 ga majalisar jihar

Gwamnan jihar Ondo ya mika suna kwamishinoni 6 ga majalisar jihar

Gwamnan jihar Ondo Hon. Lucky Orimisan Aiyedatiwa ya mika sunayen mutane shida ga majalisar dokokin jihar domin tantancesu matsayin sabbin kwamishinonin jihar.

sunayen da gwamnan ya mika sun hadar da:

1. Mrs. Omowumi Isaac, ACCA
2. Mr. Olukayode A. Ajulo, SAN, OON
3. Engr. Razaq Obe
4. Pastor Emmanuel Igbasan
5. Barrister Akinwumi Sowore
6. Mr. Oseni Oyeniyi

haka kuma gwamnan ya amince da nadin wasu mutun uku matsayin masu bashi shawara na musamman da suka hadar da:

1. Hon. Olugbenga Omole, matsayin mai bayar da shawarar na musamman kan harkokin kwarewa da samar da bayanai.

2. Mrs. Olamide Falana, matsayin mai bayar da shawara na musamman kan jinsi
3. Mr. Alabi Johnson, sai mai bayar da shawara na musamman kan makamashi.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp