Home SIYASA Gwamnan jihar Ondo ya mika suna kwamishinoni 6 ga majalisar jihar

Gwamnan jihar Ondo ya mika suna kwamishinoni 6 ga majalisar jihar

Gwamnan jihar Ondo Hon. Lucky Orimisan Aiyedatiwa ya mika sunayen mutane shida ga majalisar dokokin jihar domin tantancesu matsayin sabbin kwamishinonin jihar.

sunayen da gwamnan ya mika sun hadar da:

1. Mrs. Omowumi Isaac, ACCA
2. Mr. Olukayode A. Ajulo, SAN, OON
3. Engr. Razaq Obe
4. Pastor Emmanuel Igbasan
5. Barrister Akinwumi Sowore
6. Mr. Oseni Oyeniyi

haka kuma gwamnan ya amince da nadin wasu mutun uku matsayin masu bashi shawara na musamman da suka hadar da:

1. Hon. Olugbenga Omole, matsayin mai bayar da shawarar na musamman kan harkokin kwarewa da samar da bayanai.

2. Mrs. Olamide Falana, matsayin mai bayar da shawara na musamman kan jinsi
3. Mr. Alabi Johnson, sai mai bayar da shawara na musamman kan makamashi.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp