Home General Kotun kolin ta tabbatar da nasara Ahmadu Fintiri

Kotun kolin ta tabbatar da nasara Ahmadu Fintiri

Kotun Koli ta tabbatar wa da Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Fintiri na jam’iyyar PDP kujerar sa.
Da safiyar ranar Laraba mai shari’a John Okoro ya karanta hukuncin, inda ya yi watsi da karar da ‘yar takarar gwamna a jam’iyyar APC, Aisha Dahiru Binani ta shigar.
Mai Shari’a Okoro, wanda ya jagoranci alƙalan kotun biyar a yayin zaman karanta hukuncin yace, abin da Kwamishinan Zabe (REC), Hudu Ari ya aikata, rashin gaskiya ne kuma ya aikata babban laifi.
A cewar Okoro ” Dokar zabe ta dora alhakin bayyana sakamakon zabe ne, akan wanda aka nada a matsayin jami’in tattara sakamakon zaben, adan haka jami’in tattara sakamakon zabe ne, ya cancanta ya fadi sakamakon ba Ari ba”.
PRnigeria Hausa
 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp