Home General Kotun kolin ta tabbatar da nasara Ahmadu Fintiri

Kotun kolin ta tabbatar da nasara Ahmadu Fintiri

Kotun Koli ta tabbatar wa da Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Fintiri na jam’iyyar PDP kujerar sa.
Da safiyar ranar Laraba mai shari’a John Okoro ya karanta hukuncin, inda ya yi watsi da karar da ‘yar takarar gwamna a jam’iyyar APC, Aisha Dahiru Binani ta shigar.
Mai Shari’a Okoro, wanda ya jagoranci alƙalan kotun biyar a yayin zaman karanta hukuncin yace, abin da Kwamishinan Zabe (REC), Hudu Ari ya aikata, rashin gaskiya ne kuma ya aikata babban laifi.
A cewar Okoro ” Dokar zabe ta dora alhakin bayyana sakamakon zabe ne, akan wanda aka nada a matsayin jami’in tattara sakamakon zaben, adan haka jami’in tattara sakamakon zabe ne, ya cancanta ya fadi sakamakon ba Ari ba”.
PRnigeria Hausa
 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp