Home SIYASA ‘Yan Siyasa ba sa yi wa Talakawan da Suke Jagoranta Adalci –...

‘Yan Siyasa ba sa yi wa Talakawan da Suke Jagoranta Adalci – Sanata Ningi

Sanata Ningi

‘Yan Siyasa ba sa yi wa Talakawan da Suke Jagoranta Adalci – Sanata Ningi

 

Sanata Abdul Ahmed Ningi mai wakiltar Bauchi ta tsakiya ya ce ‘yan siyasa ba sa yi wa talakawan da suke jagoranta adalci da yau ba a tsinci kai inda ake ba.

Sanata Ningi ya bayyana haka ne yayin wata hira da ya yi da BBC Hausa, inda ya ce lokutan kamfe ‘yan siyasa na shiga lungu da saƙo domin neman ƙuri’un talakawa, amma da zarar sun ci zaɓe ba sa komawa domin sanin halin da talakawan ke ciki.

“Ana ta kashe talakawan da muke wakilta, amma babu abin da yake gabanmu a yanzu sai lamuran zaɓe da siyasa”, in ji Sanata Ningi.

Ya ce a kullum sai ka ji rahoton kashe mutane a sassan arewacin Najeriya, kamar wadanda ba su da shugabanni.

“Shi yasa muka nemi majalisa ta sa a dakatar a dakatar da harkokin siyasa a jihohi 8 na arewa da suka fi shiga wannan matsala har sai an shawo kan matsalar,”.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp