Home SIYASA ‘Yan Siyasa ba sa yi wa Talakawan da Suke Jagoranta Adalci –...

‘Yan Siyasa ba sa yi wa Talakawan da Suke Jagoranta Adalci – Sanata Ningi

Sanata Ningi

‘Yan Siyasa ba sa yi wa Talakawan da Suke Jagoranta Adalci – Sanata Ningi

 

Sanata Abdul Ahmed Ningi mai wakiltar Bauchi ta tsakiya ya ce ‘yan siyasa ba sa yi wa talakawan da suke jagoranta adalci da yau ba a tsinci kai inda ake ba.

Sanata Ningi ya bayyana haka ne yayin wata hira da ya yi da BBC Hausa, inda ya ce lokutan kamfe ‘yan siyasa na shiga lungu da saƙo domin neman ƙuri’un talakawa, amma da zarar sun ci zaɓe ba sa komawa domin sanin halin da talakawan ke ciki.

“Ana ta kashe talakawan da muke wakilta, amma babu abin da yake gabanmu a yanzu sai lamuran zaɓe da siyasa”, in ji Sanata Ningi.

Ya ce a kullum sai ka ji rahoton kashe mutane a sassan arewacin Najeriya, kamar wadanda ba su da shugabanni.

“Shi yasa muka nemi majalisa ta sa a dakatar a dakatar da harkokin siyasa a jihohi 8 na arewa da suka fi shiga wannan matsala har sai an shawo kan matsalar,”.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp