Home SIYASA Gwamnan Bauchi ya Sauya Sheƙa Zuwa Jam’iyyar APM

Gwamnan Bauchi ya Sauya Sheƙa Zuwa Jam’iyyar APM

Bala mohammed

Gwamnan Bauchi ya Sauya Sheƙa Zuwa Jam’iyyar APM

 

Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP zuwa APM.

Gwamnan ya sanar da matakin ne a fadar gwamnatin jihar a yau asabar, inda shugaban APM ya karɓe shi tare da ba shi katin shiga jam’iyyar.

Rahotanni sun ce ya fice ne tare da wasu mambobin jam’iyyar PDP masu goyon bayan shugabancin Tanimu Turaki.

Wannan na zuwa ne jim kaɗan bayan wata ganawa da masu ruwa da tsaki da gwamnan na jihar Bauchi Bala Mohammed ya yi.

Dama dai a hirarsa da BBC, gwamnan ya ce, tun bayan hukuncin Kotun Ƙoli kan rikicin PDP ya ƙuduri aniyar ficewa daga jam’iyyar.

Kafin sauya sheƙar tasa, shi ne shugaban gwamnonin jam’iyar PDP

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp