Home SIYASA Gwamnan Bauchi ya Sauya Sheƙa Zuwa Jam’iyyar APM

Gwamnan Bauchi ya Sauya Sheƙa Zuwa Jam’iyyar APM

Bala mohammed

Gwamnan Bauchi ya Sauya Sheƙa Zuwa Jam’iyyar APM

 

Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP zuwa APM.

Gwamnan ya sanar da matakin ne a fadar gwamnatin jihar a yau asabar, inda shugaban APM ya karɓe shi tare da ba shi katin shiga jam’iyyar.

Rahotanni sun ce ya fice ne tare da wasu mambobin jam’iyyar PDP masu goyon bayan shugabancin Tanimu Turaki.

Wannan na zuwa ne jim kaɗan bayan wata ganawa da masu ruwa da tsaki da gwamnan na jihar Bauchi Bala Mohammed ya yi.

Dama dai a hirarsa da BBC, gwamnan ya ce, tun bayan hukuncin Kotun Ƙoli kan rikicin PDP ya ƙuduri aniyar ficewa daga jam’iyyar.

Kafin sauya sheƙar tasa, shi ne shugaban gwamnonin jam’iyar PDP

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp