Home SIYASA Gwamna Zulum ya Bawa Leburori 846 Kyautar 62m

Gwamna Zulum ya Bawa Leburori 846 Kyautar 62m

Gwamna Zulum ya Bawa Leburori 846 Kyautar 62m

Zulum ya yiwa leburori masu aikin kwasan lodin kaya a Bolori Stores goma ta alkhairi ranar Litinin.

Leburori sama da dari takwas sun samu kudi duba hamsin zuwa dubu dari don jan jari.

Daya daga cikin leburorin wanda ke bayyana godiyarsa ga gwamnan yace wasu daga cikinsu basu taba rike kudi irin wannan ba.

Borno- Gwamna Babagana Umara Zulum na Borno a ranar Litinin ya raba kudi N62,750,000 ga dattawa masu aikin lebura a shagunan Bolori Stores dake Maiduguri.

Kowanne cikin Dattawa mutum 846 masu kwasan lodin kayan daga tirloli ne suka samu tallafin N100,000.

Zulum ya bayyana hakan a jawabin da ya saki ranar Talata a shafinsa na Facebook.

Jawabin yace:

“Daga cikin mutum 846 da suka amfana, Zulum ya baiwa dattawa 409 wadanda suka dade suka aikin lebura a shagunan kudi N40.9 million.”

“Hakazalika Gwamnan ya rabawa matasan leburori maza da mata 437 kudi N40.9 million inda kowanne ya samu N50,000.”

“Zulum ya yi kira garesu suyi amfani da kudin wajen kasuwanci don kara samun kudin shiga.” Daya daga cikin leburorin wanda ke bayyana godiyarsa ga gwamnan yace wasu daga cikinsu basu taba rike kudi irin wannan ba.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp