Home General Gwamnatin tarayyar Nijeriya zata girke dakaru na musamman domin dakile Masu lalata...

Gwamnatin tarayyar Nijeriya zata girke dakaru na musamman domin dakile Masu lalata kayan Gwamnatin kasar

Gwamnatin tarayyar Nijeriya zata girke dakaru na musamman domin dakile Masu lalata kayan Gwamnatin kasar

← Back

Thank you for your response. ✨

.
Babban kwamandan rundunar tsaro ta civil defence NSCDC Abubakar Ahmad Audi, CG, ta cikin wata sanarwa da daraktan yada labarun shalkwatar rundunar DCC OLUSOLA ODUMOSU ya fitar ya bayyana hakan.
Biyo bayan yawaitar lalata kayan Gwamnatin da sace murafan ramuka na dake kan hanyoyin birnin tarayya Abuja Kwamandan rundunar Tsaro ta NSCDC Ahmed Abubakar Audi, PhD, mni, OFR, ya bukaci girke dakarun domin magance matsalar.
Ya bukaci hakan ne yayin wata ziyara daya kai wa ministan birnin tarayya Abuja, He made this commitment during a visit to the Hon Muhammad Musa Bello, bisa nuna damuwa kan karuwar lalata kayan gwamnatin tarayya a birnin.
Ya yaba da kokarin dakarun birnin bisa kokarin dakarun na dakile ayyukan masu satar kayan Gwamnatin wanda aka fi sani da baban bola, dake dauke murafan ramukan dake kan hanyoyin birnin.
Ya kuma bukaci rundunar data sake kara girke wasu dakarun da zasu tallafa wajen zagaya birni domin lura da ramukan da aka sace muradan su, wanda ke matsayin tarkon mutuwa ga masu bin hanyoyin a birnin.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp