Gwamnan jihar Ondo ya mika suna kwamishinoni 6 ga majalisar jihar

Gwamnan jihar Ondo Hon. Lucky Orimisan Aiyedatiwa ya mika sunayen mutane shida ga majalisar dokokin jihar domin tantancesu matsayin sabbin kwamishinonin jihar.

sunayen da gwamnan ya mika sun hadar da:

1. Mrs. Omowumi Isaac, ACCA
2. Mr. Olukayode A. Ajulo, SAN, OON
3. Engr. Razaq Obe
4. Pastor Emmanuel Igbasan
5. Barrister Akinwumi Sowore
6. Mr. Oseni Oyeniyi

haka kuma gwamnan ya amince da nadin wasu mutun uku matsayin masu bashi shawara na musamman da suka hadar da:

1. Hon. Olugbenga Omole, matsayin mai bayar da shawarar na musamman kan harkokin kwarewa da samar da bayanai.

2. Mrs. Olamide Falana, matsayin mai bayar da shawara na musamman kan jinsi
3. Mr. Alabi Johnson, sai mai bayar da shawara na musamman kan makamashi.

PRNigeria Hausa

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1190 days 4 hours 33 minutes 28 seconds,

Baptist School Students, Kaduna
1172 days 6 hours 14 minutes 53 seconds

Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021


Report By: PRNigeria.com

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com