Home General CBN ya ci tarar bankuna saboda rashin saka kuɗi a ATM

CBN ya ci tarar bankuna saboda rashin saka kuɗi a ATM

Babban bankin Najeriya CB ya ci tarar wasu bankunan kasuwanci na Najeriya saboda samun kuɗi a na’urorin cire kuɗi na ATM ɗinsu a lokacin bukuwan ƙarshen shekara.

Babban bankin ya tarar naira miliyan 150 ne kan kowane banki da ya samu da laifin, kuma bankunan sun haɗa da Fidelity da First Bank Plc da Keystone da Union da Globus da Providus da Zenith Bank da UBA da Sterling tarar naira miliyan 150.

A wata sanarwa da aka miƙa wa bankunan, an ce za a zare kuɗaɗen ne kai tsare daga asusun ajiyan bankunan da ke babban bankin,” kamar yadda tashar Channels ta ruwaito.

“CBN ba za ta yi ƙasa a gwiwa ba wajen cin tarar duk wani bankin da ya karya dokar tabbatar da yalwatar kuɗaɗe,” kamar yadda mataimakin daraktan hulɗa da jama’a na bankin, Hakama Sidi Ali ya tabbatar.

Ya kuma ƙara da cewa za su cigaba da bibiyar masu ɓoye tsabar kuɗaɗe a bankuna da masu POS.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp