Home SIYASA Dalilin da Yasa na Waskawa Matar Gwamna Obiano Mari – Matar Ojukwu

Dalilin da Yasa na Waskawa Matar Gwamna Obiano Mari – Matar Ojukwu

Dalilin da Yasa na Waskawa Matar Gwamna Obiano Mari – Matar Ojukwu

Ambasada Bianca Ojukwu, matar marigayi Chukwuemeka Ojukwu ta bayyana abinda ya faru tsakaninta da matar tsohon gwamnan jihar Anambra, Willie Obiano.

Yayinda bikin rantsar da sabon gwamnan jihar Anambra Ebelechukwu Obiano da Bianca sun baiwa hammata iska.

A jawabin da ta saki ranar Juma’a, ta bada labarin abinda ya faru.

Tace:

“Abin mamaki, ta durfafo ni. Na yi tunanin gaishe dani tazo yi. amma kawai sai ta fara zagi na tana daga murya, tana tsokanata tana tambayata me ya kawo ni.”

“Amma na share ta. Sai ta fara daura hannu kan kafada ta tana daga murya. Sai nace ta daina taba ni amma taki dainawa, ta fara kokarin cire min dan kwali. Wannan rainin hankali ne ga babbar mace iri na a al’adar Igbo.”

“A lokacin na mike don kare kaina kuma na waska mata mari don ta daina taba ni.”

Abinda ya bani mamaki shine a buge take da giya. Na yi mamakin jin warin giya bakinta. Ta yaya uwargidar gwamna zata shigo taron rantsarwa a buge misalin karfe 9 na safe.”

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp