Home SIYASA Dalilin da Yasa na Waskawa Matar Gwamna Obiano Mari – Matar Ojukwu

Dalilin da Yasa na Waskawa Matar Gwamna Obiano Mari – Matar Ojukwu

Dalilin da Yasa na Waskawa Matar Gwamna Obiano Mari – Matar Ojukwu

Ambasada Bianca Ojukwu, matar marigayi Chukwuemeka Ojukwu ta bayyana abinda ya faru tsakaninta da matar tsohon gwamnan jihar Anambra, Willie Obiano.

Yayinda bikin rantsar da sabon gwamnan jihar Anambra Ebelechukwu Obiano da Bianca sun baiwa hammata iska.

A jawabin da ta saki ranar Juma’a, ta bada labarin abinda ya faru.

Tace:

“Abin mamaki, ta durfafo ni. Na yi tunanin gaishe dani tazo yi. amma kawai sai ta fara zagi na tana daga murya, tana tsokanata tana tambayata me ya kawo ni.”

“Amma na share ta. Sai ta fara daura hannu kan kafada ta tana daga murya. Sai nace ta daina taba ni amma taki dainawa, ta fara kokarin cire min dan kwali. Wannan rainin hankali ne ga babbar mace iri na a al’adar Igbo.”

“A lokacin na mike don kare kaina kuma na waska mata mari don ta daina taba ni.”

Abinda ya bani mamaki shine a buge take da giya. Na yi mamakin jin warin giya bakinta. Ta yaya uwargidar gwamna zata shigo taron rantsarwa a buge misalin karfe 9 na safe.”

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp