Hukumar NDLEA ta ƙona Hekta 250 na Gonar Tabar Wiwi Tare da Kama Mutane 13 a Jahar Ondo
Hukumar yaƙi da miyagun ƙwayoyi a Najeriya ta NDLEA ta ce ta ƙona hekta 255 na gonar tabar wiwi tare da kama mutum 13 a Jihar Ondo da ke kudancin ƙasar.
Read Also:
Masu sharhi na cewa zuƙar tabar wiwi ya ƙaru a Najeriya a ‘yan shekarun nan duk da nasarorin da hukumar ke samu a yaƙi da ita.
NDLEA ta ce ta gudanar da aikin ne a dazuka biyar manya cikin kwana bakwai bisa umarnin Shugaba Muhammadu Buhari cewa a lalubo duk inda irin waɗan nan gonaki suke kuma a lalata su.
Kidnapped School Children
Yauri FGC Students, Kebbi1190 days 11 hours 36 minutes 54 seconds,
Baptist School Students, Kaduna
1172 days 13 hours 18 minutes 19 seconds
Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021
Report By: PRNigeria.com