Ministan Sadarwa ya Halarci Taron ƙungiyar ɗalibai Kan Harkokin Tsaro
Mai girma ministan sadarwa da tattalin arziƙin zamani, Farfesa Isah Ali Ibrahim Pantami, (FNCS, FBCS, FIIM) ya halarci babban taron shekarar 2022 na ƙungiyar ɗalibai ta ƙasa, “National Association of Nigerian Students (NANS) a cibiyar taro ta ƙasa da ƙasa, Abuja.
Read Also:
Mai girma Shugaban hukumar bunƙasa fasahar sadarwar zamani ta ƙasa, (NITDA), Malam Kashif Inuwa Abdullahi, (CCIE), shi ne ya wakilci ministan tare da gabatar da takarda mai taken: “Emerging Technologies: A solution to National Security” wato “Rungumar Fasahar Zamani: Mafitar Warware Matsalolin Tsaron Ƙasa”. Lahadi, 20 ga watan Maris, 2022.
Kidnapped School Children
Yauri FGC Students, Kebbi1485 days 18 hours 51 minutes 43 seconds,
Baptist School Students, Kaduna
1467 days 20 hours 33 minutes 8 seconds
Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021
Report By: PRNigeria.com