• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home Taska Fusatattun Matasa sun Kai Hari a Matsugunin Fulani
  • Taska

Fusatattun Matasa sun Kai Hari a Matsugunin Fulani

By
Prnigeria
-
April 11, 2022
Arewa Award

Fusatattun Matasa sun Kai Hari a Matsugunin Fulani

‘Yan bindiga da ba’a san ko suwaye ba sun hallaka sabon shugaban Al’ummar Kakura dake Karamar Hukumar Chikun ta jihar Kaduna a ranar Lahadi Isiaku Madaki.

Jaridar Emergency Digest ta rawaito Wani mazaunin yankin Baban David ya bayyana cewa an nada marigayin matsayin shugaban Al’ummar ne a ranar Asabar.

“Mun taru a gidansa da sanyin safiyar ranar ta Asabar domin taya shi murnar nadin da aka yi masa, amma munyi mamakin yadda muka fara jin karara harbe-harbe a safiyar ranar Lahadi.

“Karar habin ta razana mu matuka, domin yadda muka ji karar ta hana mu fitowa daga gidajen mu, sai dai daga bisani aka fada mana ‘Yan Bindigar sun halaka shi a gaban matar sa da ‘Ya’yan sa.

Read Also:

  • NDLEA ta kama Ba’indiye da wasu mutane da ƙwaya ta naira biliyan uku a Legas
  • Likitoci a Najeriya sun janye yajin aikin gargaɗi
  • Kotu ta yanke wa kwamandan Ansaru hukunci ɗaurin shekaru 15

“Mun sami gawar sa yashe akar; Matar sa ta fada mana ‘Yan Bindigar sun karya kofar gidan suka kuma hallaka mijin nata ta hanyar harbi, amma dai basu dauki komai ba, kuma ba suyi garkuwa da kowa ba.

Sai dai wani rahoto ya bayyana cewa a safiyar wannan rana, wasu fusatattun matasa sun kai hari a matsugunin Fulani inda ake fargabar mutuwar mutane 14.

Wani bafullatani dake zaune a yankin, Malam Buhari ya bayyana cewa, ‘Yan Asalin yankin sun kewaye matsugunan su inda suke cewa su bar musu yankin tunda sun fara munafurtar su.

Ya kara da cewa yayin da suke fita daga yankin an kai musu farmaki tare da kashe wasu daga cikin su, yana mai cewa “ akan hanyarmu ta zuwa kauyen mun kirga gawarwaki hudu, daga bisani kuma a cikin daji mun kirga gawarwaki wasu mutum 10.

A yayin hada wannan rahoton an tura ‘yan sanda zuwa garin domin maido da zaman lafiya, duk da cewa yanzu haka Al-amura sun fara komawa yadda suke a baya, duk da cewa akasarin mutane yankin sun tsere saboda fargaba.

Sai dai kawo yanzu rundunar ‘yan sandan jihar, da gwamnatin jihar basu ce komai ba dangane da lamarin.

By PRNigeria

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
  • TAGS
  • 'yan bindiga
  • Emergency Digest
  • Fulani
  • kaduna
Previous articleAn Fara Kace Nace Tsakanin Tinubu da Osibanjo
Next article‘Yan Sanda a Jihar Zamfara Sun Sami Nasarar Kubutar da Mutane 39 da Hannun ‘Yan Bindiga
Prnigeria

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Azumin Bara: Talge Muka Riƙa Sha a Hannun Maharan Jirgin ƙasan Abuja-Kaduna

Zambar N2.2bn: EFCC ta Sake Gurfanar da ɗan Tsohon Shugaban PDP

Magance Karancin Naira: CBN ya Umarci Bankuna da su yi Aiki a Ranakun Asabar da Lahadi

Hatsarin Mota ya yi Sanadiyar Mutuwar Mutane 25 a Bauchi

Hukumar NITDA ta Gabatar da Satifiket ga Matan da Suka Samu Horo Kan Fasahar Zamani

Ambaliyar Ruwa a Jigawa: Gidauniyar Ƙasar Qatar da ta Malam Inuwa Sun Raba Tallafin Abinci ga Mutane 1,000

An Gudanar Da Bikin Arewa Stars 30 Under 30 2022, Cikin Nasara

Manomi Yayiwa Wata Mata Yankan Rago

‘Yan Sanda Sun Kama Wadanda Ake Zargi da Kashe ‘Yan Sanda Biyu a Anambra

Gidauniyar Malam Inuwa Da Kokarinta Na Ilmantar Da Mutanen Karkara Da Rugage

Gidauniyar Malam Inuwa ta Ɗauki Nauyin Koyar da Ƴa’yan Fulani Al-ƙur’ani

Bincike: Shin Hukumar Kidaya ta Kasa (NPC) ta ƙirƙiro da Tambayoyi Domin Tantance kungiyoyin Musulmi da Kirista a kidayar 2023? 

Recent Posts

  • NDLEA ta kama Ba’indiye da wasu mutane da ƙwaya ta naira biliyan uku a Legas
  • Likitoci a Najeriya sun janye yajin aikin gargaɗi
  • Kotu ta yanke wa kwamandan Ansaru hukunci ɗaurin shekaru 15
  • Gwamnatin Kano ta bayar da hutun bikin Mauludi
  • Hukumar DSS ta yi holen manyan kwamandojin ƙungiyar Ansaru

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1551 days 14 hours 6 minutes 55 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1533 days 15 hours 48 minutes 20 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
NDLEA ta kama Ba'indiye da wasu mutane da ƙwaya ta naira biliyan uku a LegasLikitoci a Najeriya sun janye yajin aikin gargaɗiKotu ta yanke wa kwamandan Ansaru hukunci ɗaurin shekaru 15Gwamnatin Kano ta bayar da hutun bikin MauludiHukumar DSS ta yi holen manyan kwamandojin ƙungiyar AnsaruNUPENG ta cimma matsaya da kamfanin DangoteƘungiyar ƙwadago ta TUC ta yi barazanar shiga yajin aiki a NajeriyaEl-Rufa'i ya shigar da ƙorafi kan zargin ƴansanda da cin zarafi'Yan sandan Jigawa sun kama Dilolin kwaya a jiharKofa ya sanar da ficewarsa da ga NNPPBurkina Faso ta amince da dokar haramta neman maza a faɗin ƙasarAn bayyana jihohin arewacin Najeriya da za su iya fuskantar ambaliya a watan SatumbaGwamnatin Najeriya ta yi maraba da ɗaure Simon Ekpa a FinlandAtiku ya nemi a soke sakamakon zaɓen ƙananan hukumomin RiversAn yanke wa ɗan Najeriya Simon Ekpa hukuncin ɗaurin shekara 6 a Finland
X whatsapp