• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home Taska Fusatattun Matasa sun Kai Hari a Matsugunin Fulani
  • Taska

Fusatattun Matasa sun Kai Hari a Matsugunin Fulani

By
Prnigeria
-
April 11, 2022
Arewa Award

Fusatattun Matasa sun Kai Hari a Matsugunin Fulani

‘Yan bindiga da ba’a san ko suwaye ba sun hallaka sabon shugaban Al’ummar Kakura dake Karamar Hukumar Chikun ta jihar Kaduna a ranar Lahadi Isiaku Madaki.

Jaridar Emergency Digest ta rawaito Wani mazaunin yankin Baban David ya bayyana cewa an nada marigayin matsayin shugaban Al’ummar ne a ranar Asabar.

“Mun taru a gidansa da sanyin safiyar ranar ta Asabar domin taya shi murnar nadin da aka yi masa, amma munyi mamakin yadda muka fara jin karara harbe-harbe a safiyar ranar Lahadi.

“Karar habin ta razana mu matuka, domin yadda muka ji karar ta hana mu fitowa daga gidajen mu, sai dai daga bisani aka fada mana ‘Yan Bindigar sun halaka shi a gaban matar sa da ‘Ya’yan sa.

Read Also:

  • Gwamnan Kano ya nada sabon mai ba shi shawara kan Siyasa
  • Jam’iyyar NNPP ya yi martani kan fitar Gwamnan Kano daga NNPP
  • Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya fice daga Jam’iyyar NNPP

“Mun sami gawar sa yashe akar; Matar sa ta fada mana ‘Yan Bindigar sun karya kofar gidan suka kuma hallaka mijin nata ta hanyar harbi, amma dai basu dauki komai ba, kuma ba suyi garkuwa da kowa ba.

Sai dai wani rahoto ya bayyana cewa a safiyar wannan rana, wasu fusatattun matasa sun kai hari a matsugunin Fulani inda ake fargabar mutuwar mutane 14.

Wani bafullatani dake zaune a yankin, Malam Buhari ya bayyana cewa, ‘Yan Asalin yankin sun kewaye matsugunan su inda suke cewa su bar musu yankin tunda sun fara munafurtar su.

Ya kara da cewa yayin da suke fita daga yankin an kai musu farmaki tare da kashe wasu daga cikin su, yana mai cewa “ akan hanyarmu ta zuwa kauyen mun kirga gawarwaki hudu, daga bisani kuma a cikin daji mun kirga gawarwaki wasu mutum 10.

A yayin hada wannan rahoton an tura ‘yan sanda zuwa garin domin maido da zaman lafiya, duk da cewa yanzu haka Al-amura sun fara komawa yadda suke a baya, duk da cewa akasarin mutane yankin sun tsere saboda fargaba.

Sai dai kawo yanzu rundunar ‘yan sandan jihar, da gwamnatin jihar basu ce komai ba dangane da lamarin.

By PRNigeria

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
  • TAGS
  • 'yan bindiga
  • Emergency Digest
  • Fulani
  • kaduna
Previous articleAn Fara Kace Nace Tsakanin Tinubu da Osibanjo
Next article‘Yan Sanda a Jihar Zamfara Sun Sami Nasarar Kubutar da Mutane 39 da Hannun ‘Yan Bindiga
Prnigeria

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Azumin Bara: Talge Muka Riƙa Sha a Hannun Maharan Jirgin ƙasan Abuja-Kaduna

Zambar N2.2bn: EFCC ta Sake Gurfanar da ɗan Tsohon Shugaban PDP

Magance Karancin Naira: CBN ya Umarci Bankuna da su yi Aiki a Ranakun Asabar da Lahadi

Hatsarin Mota ya yi Sanadiyar Mutuwar Mutane 25 a Bauchi

Hukumar NITDA ta Gabatar da Satifiket ga Matan da Suka Samu Horo Kan Fasahar Zamani

Ambaliyar Ruwa a Jigawa: Gidauniyar Ƙasar Qatar da ta Malam Inuwa Sun Raba Tallafin Abinci ga Mutane 1,000

An Gudanar Da Bikin Arewa Stars 30 Under 30 2022, Cikin Nasara

Manomi Yayiwa Wata Mata Yankan Rago

‘Yan Sanda Sun Kama Wadanda Ake Zargi da Kashe ‘Yan Sanda Biyu a Anambra

Gidauniyar Malam Inuwa Da Kokarinta Na Ilmantar Da Mutanen Karkara Da Rugage

Gidauniyar Malam Inuwa ta Ɗauki Nauyin Koyar da Ƴa’yan Fulani Al-ƙur’ani

Bincike: Shin Hukumar Kidaya ta Kasa (NPC) ta ƙirƙiro da Tambayoyi Domin Tantance kungiyoyin Musulmi da Kirista a kidayar 2023? 

Recent Posts

  • Gwamnan Kano ya nada sabon mai ba shi shawara kan Siyasa
  • Jam’iyyar NNPP ya yi martani kan fitar Gwamnan Kano daga NNPP
  • Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya fice daga Jam’iyyar NNPP
  • Amurka na son Najeriya ta ƙara jajircewa wajen kare Kiristoci
  • Shugaba Tinubu ya nada Jakadan da zai wakilci Nijeriya a Amurka

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1683 days 1 hour 58 minutes 1 second,



Baptist School Students, Kaduna
1665 days 3 hours 39 minutes 26 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Gwamnan Kano ya nada sabon mai ba shi shawara kan SiyasaJam’iyyar NNPP ya yi martani kan fitar Gwamnan Kano daga NNPPGwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya fice daga Jam'iyyar NNPPAmurka na son Najeriya ta ƙara jajircewa wajen kare KiristociShugaba Tinubu ya nada Jakadan da zai wakilci Nijeriya a Amurkarahotannin daga jihar Katsina na cewa 'Yan bindiga sun kashe mutum 9 a jihar'Ƴan Najeriya miliyan 30 za su fuskanci matsalar yunwa a 2026'Trump ya dakatar da bada biza ga ƴan Najeriya da wasu ƙasashe 74 ke fara aikiMayakan Boko Haram sun kutsa cikin ayarin sojin Najariya da bama-bamai a BornoSojojin sun gano makeken kabarin ƴan Boko Haram a yankin TimbuktuAbba da Tinubu sun tattauna kan tsaro da ci gaban Kano - Dawakin TofaƳanbindiga sun yi garkuwa da aƙalla mutum 160 a coci a KadunaMun Karbi korafin cin zarafin Mata sama da dubu 3 cikin shekara daya a jihar Kano - NHRCƳansanda a jihar Nasarawa sun tseratar da yara 17 da ake shirin safararsuSojoji sun lalata sansanonin ƴanbindiga a Arewa maso Gabashin Najeriya
X whatsapp