• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home General Ana Cigaba da Samun Masu kamuwa da Kwalara a Nijeriya
  • General

Ana Cigaba da Samun Masu kamuwa da Kwalara a Nijeriya

By
Cholera, Lafiya
-
October 19, 2022
Arewa Award

Ana kyatata zaton mutane 4153 da suka kamu da cutar kwalara a Nijeriya, cibiyar kula da cututtuka ta kasar ce ta bayyana hakan ta cikin wani rahoto dake nuna halin da ake ciki game da cutar a kasar.

Jihar Borno  na da cikin jihohin dake fuskantar karuwar masu kamuwa da cutar, yayin da ta samu sama da kashi 60 cikin 100 na adadin wadanda ake kyautata zaton sun kamu da ita a watan Satumba shekarar 2022.

Rahoton ya nuna cewa daga cikin mutane 4153 suka kamu da cutar, jihar Borno da ke arewa maso gabas ce ke kan gaba da adadin masu dauke da cutar da mutane 2626.

Read Also:

  • Hukumar Alhazan Najeriya ta fara shirin aikin hajjin 2026
  • Gwamnatin Najeriya ta ciyo bashin dala miliyan 747

Rahoton ya nuna cewa an samu karuwar kashi 42 cikin 100 na adadin wadanda suka kamu da cutar a cikin watan da ake nazari a kai idan aka kwatanta da 2428 da aka samu a watan Agusta.

Rahoton ya bayyana cewa, ya zuwa ranar 2 ga Oktoba, Najeriya ta samu jimillar mutane 10,745 da ake kyautata sun kamu da cutar, da kuma mutuwar mutane 256 a fadin jihohi 31.

Rahoton ya nuna cewa jihohi 11 ne ke da kashi 86 cikin 100 na adadin wadanda suka kamu da cutar, inda Borno ke kan gaba da mutane 3663, sai jihar Yobe mai mutane 1632.

Sauran jihohin sun hada da Katsina da mutane 767, Taraba  675, Kuros Riba 649, Gombe 470, Jigawa 417 da Bauchi  da mutane 304.

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1485 days 21 hours 13 minutes 38 seconds,

Baptist School Students, Kaduna
1467 days 22 hours 55 minutes 3 seconds

Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021


Report By: PRNigeria.com

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Previous articleGwamnatin Gaba za ta Gaji Bashin $716m
Next articleAdadin Masu Siyan Danyen Mai Daga Najeriya na Raguwa -Shugaban NMDPRA
Cholera, Lafiya

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Gwamnatin Najeriya ta ciyo bashin dala miliyan 747

Gwamnan Kano ya naɗa sabon shugaban ma’aikatan fadar Gwamnatin jihar

Ƴanbindiga sun hallaka ƴan banga a jihar Filato

Kotu ta Umarci majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Lukurawa sun kashe mutum 15 a Sokoto

Rundunar ƴansandan Abuja ta musanta garƙame hedikwatar PDP

Shugaba Tinubu ya mika ta’aziyyar Alhaji Aminu Dantata

Sojojin Najeriya sun kai farmakin ramuwar gayya kan ƴan bindiga a Neja

INEC ta tsaida ranar gudanar da zaɓukan cike gurbin ƴan majalisu a Najeriya

Tinubu zai saka hannu a sabuwar dokar haraji da ta yamutsa hazo

Ba mu warware rawanin Wazirin Adamawa Atiku Abubakar ba – Umar Fintiri

Bello Turji ya kashe ƴan sa-kai sama da 40 a Zamfara

Recent Posts

  • Hukumar Alhazan Najeriya ta fara shirin aikin hajjin 2026
  • Bincike: Shin da gaske ne ‘Yanbindiga sun mutu a yankin kabilar Nufawa bayan sun yi garkuwa da mutane?
  • Gwamnatin Najeriya ta ciyo bashin dala miliyan 747
  • Gwamnan Kano ya naɗa sabon shugaban ma’aikatan fadar Gwamnatin jihar
  • Sojojin Najeriya sun kashe mayaƙan Boko Haram 24

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1485 days 21 hours 13 minutes 38 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1467 days 22 hours 55 minutes 3 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Hukumar Alhazan Najeriya ta fara shirin aikin hajjin 2026Bincike: Shin da gaske ne ‘Yanbindiga sun mutu a yankin kabilar Nufawa bayan sun yi garkuwa da mutane?Gwamnatin Najeriya ta ciyo bashin dala miliyan 747Gwamnan Kano ya naɗa sabon shugaban ma'aikatan fadar Gwamnatin jiharSojojin Najeriya sun kashe mayaƙan Boko Haram 24Ƴanbindiga sun hallaka ƴan banga a jihar FilatoNimet ta yi hasashen samun ambaliyar a wasu jihohi NijeriyaKotu ta Umarci majalisa ta dawo da Sanata NatashaLukurawa sun kashe mutum 15 a SokotoMatatar Dangote ta rage farashin Man feturRundunar ƴansandan Abuja ta musanta garƙame hedikwatar PDPShugaba Tinubu ya mika ta'aziyyar Alhaji Aminu DantataSojojin Najeriya sun kai farmakin ramuwar gayya kan ƴan bindiga a NejaRanar 1 ga watan Janairun 2026 ne za a fara amfani sabbin dokokin haraji a NajeriyaINEC ta tsaida ranar gudanar da zaɓukan cike gurbin ƴan majalisu a Najeriya
X whatsapp