• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home General Ana Cigaba da Samun Masu kamuwa da Kwalara a Nijeriya
  • General

Ana Cigaba da Samun Masu kamuwa da Kwalara a Nijeriya

By
Cholera, Lafiya
-
October 19, 2022
Arewa Award

Ana kyatata zaton mutane 4153 da suka kamu da cutar kwalara a Nijeriya, cibiyar kula da cututtuka ta kasar ce ta bayyana hakan ta cikin wani rahoto dake nuna halin da ake ciki game da cutar a kasar.

Jihar Borno  na da cikin jihohin dake fuskantar karuwar masu kamuwa da cutar, yayin da ta samu sama da kashi 60 cikin 100 na adadin wadanda ake kyautata zaton sun kamu da ita a watan Satumba shekarar 2022.

Rahoton ya nuna cewa daga cikin mutane 4153 suka kamu da cutar, jihar Borno da ke arewa maso gabas ce ke kan gaba da adadin masu dauke da cutar da mutane 2626.

Read Also:

  • Sojoji sun lalata maɓoyar masu sace mutane tare da ceto wasu a Kaduna
  • Ba a nemi izinin majalisa ba kafin kai harin Amurka a Najeriya – Sanata Ningi
  • An ji harbe-harbe da fashe-fashe a kusa babban filin jirgin Nijar

Rahoton ya nuna cewa an samu karuwar kashi 42 cikin 100 na adadin wadanda suka kamu da cutar a cikin watan da ake nazari a kai idan aka kwatanta da 2428 da aka samu a watan Agusta.

Rahoton ya bayyana cewa, ya zuwa ranar 2 ga Oktoba, Najeriya ta samu jimillar mutane 10,745 da ake kyautata sun kamu da cutar, da kuma mutuwar mutane 256 a fadin jihohi 31.

Rahoton ya nuna cewa jihohi 11 ne ke da kashi 86 cikin 100 na adadin wadanda suka kamu da cutar, inda Borno ke kan gaba da mutane 3663, sai jihar Yobe mai mutane 1632.

Sauran jihohin sun hada da Katsina da mutane 767, Taraba  675, Kuros Riba 649, Gombe 470, Jigawa 417 da Bauchi  da mutane 304.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Previous articleGwamnatin Gaba za ta Gaji Bashin $716m
Next articleAdadin Masu Siyan Danyen Mai Daga Najeriya na Raguwa -Shugaban NMDPRA
Cholera, Lafiya

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Sojoji sun lalata maɓoyar masu sace mutane tare da ceto wasu a Kaduna

‘Ƴan Najeriya miliyan 30 za su fuskanci matsalar yunwa a 2026’

Mun Karbi korafin cin zarafin Mata sama da dubu 3 cikin shekara daya a jihar Kano – NHRC

Shugaban Najeriya zai iya dakatar da gwamna – Kotun Ƙoli

NNPC ya fara bincike kan fashewar bututun mai a jihar Delta

Har yanzu sojojin Najeriya 11 na Burkina Faso – Tugga

Kwankwaso ya ce matsalar tsaro na neman fin karfin Gwamnatin Nijeriya

NDLEA ta cafke miyagun ƙwayoyi da darajarsu ta haura naira biliyan 6

KAROTA ta bukaci Al’ummar jihar Kano su bawa jami’anta hadin kai

Gwamnatin Neja ta ɗora alhakin sace ɗalibai kan makarantar

Kotu ta yanke wa Nnamdi Kanu hukuncin daurin rai da rai

SAEMA 2025: IMPR Ta kaddamar da Littafi Kan Yaki da Sha da fatauci miyagun ƙwayoyi da fasa kwauri

Recent Posts

  • Sojoji sun lalata maɓoyar masu sace mutane tare da ceto wasu a Kaduna
  • Ba a nemi izinin majalisa ba kafin kai harin Amurka a Najeriya – Sanata Ningi
  • An ji harbe-harbe da fashe-fashe a kusa babban filin jirgin Nijar
  • Turkiyya za ta tallafawa Nijeriya ta yaki matsalar Tsaro
  • Najeriya da Turkiyya za su ƙarfafa alaƙa a ziyarar da Tinubu ke yi a ƙasar

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1687 days 15 hours 16 minutes 2 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1669 days 16 hours 57 minutes 27 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Sojoji sun lalata maɓoyar masu sace mutane tare da ceto wasu a KadunaBa a nemi izinin majalisa ba kafin kai harin Amurka a Najeriya - Sanata NingiAn ji harbe-harbe da fashe-fashe a kusa babban filin jirgin NijarTurkiyya za ta tallafawa Nijeriya ta yaki matsalar TsaroNajeriya da Turkiyya za su ƙarfafa alaƙa a ziyarar da Tinubu ke yi a ƙasarkaro na biyu a shekarar 2026 Babban layin wutar lantarkin Najeriya ya sake lalacewaMatatar man Ɗangote ta ƙara farashin man fetur da naira 100Shalkwatar tsaron Najeriya ta tabbatar da yunƙurin juyin mulki a watan Oktoban baraAna tsammanin haifar jarirai dubu 700 cikin shekarar 2026 a Kano - GwamnatiJOHESU - Gwamnatin tarayya ce ta janyo yajin aikin ma'aikatan asibitiGwamnan Kano zai koma Jam'iyyar APCGwamnan Kano ya nada sabon mai ba shi shawara kan SiyasaJam’iyyar NNPP ya yi martani kan fitar Gwamnan Kano daga NNPPGwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya fice daga Jam'iyyar NNPPAmurka na son Najeriya ta ƙara jajircewa wajen kare Kiristoci
X whatsapp