• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home General Ana Cigaba da Samun Masu kamuwa da Kwalara a Nijeriya
  • General

Ana Cigaba da Samun Masu kamuwa da Kwalara a Nijeriya

By
Cholera, Lafiya
-
October 19, 2022
Arewa Award

Ana kyatata zaton mutane 4153 da suka kamu da cutar kwalara a Nijeriya, cibiyar kula da cututtuka ta kasar ce ta bayyana hakan ta cikin wani rahoto dake nuna halin da ake ciki game da cutar a kasar.

Jihar Borno  na da cikin jihohin dake fuskantar karuwar masu kamuwa da cutar, yayin da ta samu sama da kashi 60 cikin 100 na adadin wadanda ake kyautata zaton sun kamu da ita a watan Satumba shekarar 2022.

Rahoton ya nuna cewa daga cikin mutane 4153 suka kamu da cutar, jihar Borno da ke arewa maso gabas ce ke kan gaba da adadin masu dauke da cutar da mutane 2626.

Read Also:

  • Shugaban Najeriya zai iya dakatar da gwamna – Kotun Ƙoli
  • Gwamnan Kano Ya Kafa Runduna ta Musamman Don Tabbatar da Tsaro a Tashoshin Mota
  • NNPC ya fara bincike kan fashewar bututun mai a jihar Delta

Rahoton ya nuna cewa an samu karuwar kashi 42 cikin 100 na adadin wadanda suka kamu da cutar a cikin watan da ake nazari a kai idan aka kwatanta da 2428 da aka samu a watan Agusta.

Rahoton ya bayyana cewa, ya zuwa ranar 2 ga Oktoba, Najeriya ta samu jimillar mutane 10,745 da ake kyautata sun kamu da cutar, da kuma mutuwar mutane 256 a fadin jihohi 31.

Rahoton ya nuna cewa jihohi 11 ne ke da kashi 86 cikin 100 na adadin wadanda suka kamu da cutar, inda Borno ke kan gaba da mutane 3663, sai jihar Yobe mai mutane 1632.

Sauran jihohin sun hada da Katsina da mutane 767, Taraba  675, Kuros Riba 649, Gombe 470, Jigawa 417 da Bauchi  da mutane 304.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Previous articleGwamnatin Gaba za ta Gaji Bashin $716m
Next articleAdadin Masu Siyan Danyen Mai Daga Najeriya na Raguwa -Shugaban NMDPRA
Cholera, Lafiya

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Shugaban Najeriya zai iya dakatar da gwamna – Kotun Ƙoli

NNPC ya fara bincike kan fashewar bututun mai a jihar Delta

Har yanzu sojojin Najeriya 11 na Burkina Faso – Tugga

Kwankwaso ya ce matsalar tsaro na neman fin karfin Gwamnatin Nijeriya

NDLEA ta cafke miyagun ƙwayoyi da darajarsu ta haura naira biliyan 6

KAROTA ta bukaci Al’ummar jihar Kano su bawa jami’anta hadin kai

Gwamnatin Neja ta ɗora alhakin sace ɗalibai kan makarantar

Kotu ta yanke wa Nnamdi Kanu hukuncin daurin rai da rai

SAEMA 2025: IMPR Ta kaddamar da Littafi Kan Yaki da Sha da fatauci miyagun ƙwayoyi da fasa kwauri

Gwamnatin Najeriya ta dakatar da fara karɓar harajin man fetur

Majalisar Dattawan Najeriya ta tabbatar da Amupitan a matsayin shugaban INEC

NAHCON ta bayyana dalilian da suka saka Saudiya rage mata kujerun aikin hajji bana

Recent Posts

  • Shugaban Najeriya zai iya dakatar da gwamna – Kotun Ƙoli
  • Gwamnan Kano Ya Kafa Runduna ta Musamman Don Tabbatar da Tsaro a Tashoshin Mota
  • NNPC ya fara bincike kan fashewar bututun mai a jihar Delta
  • Kotun Ƙolin Najeriya ta tabbatar da hukuncin kisa kan Maryam Sanda
  • Kotu ta tura tsohon ministan ƙwadago Chris Ngige gidan yari

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1642 days 19 hours 45 minutes 18 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1624 days 21 hours 26 minutes 43 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Shugaban Najeriya zai iya dakatar da gwamna - Kotun ƘoliGwamnan Kano Ya Kafa Runduna ta Musamman Don Tabbatar da Tsaro a Tashoshin MotaNNPC ya fara bincike kan fashewar bututun mai a jihar DeltaKotun Ƙolin Najeriya ta tabbatar da hukuncin kisa kan Maryam SandaKotu ta tura tsohon ministan ƙwadago Chris Ngige gidan yariHar yanzu sojojin Najeriya 11 na Burkina Faso - TuggaNajeriya ta ce jirgin ta ya yi saukar gaggawa ne a Burkina FasoBurkina Faso ta tsare jirgin sojin Najeriya kan keta sararin samaniyar ƙasarKwankwaso ya ce matsalar tsaro na neman fin karfin Gwamnatin NijeriyaAn ceto wasu daga cikin daliban da aka sace a makarantar Papiri da ke jihar NejaAmnesty ba bukaci a gaggauta sakin Muhuyi MagajiAkwai sa hannun 'yan siyasa a kamen da aka yiwa Muhuyi - Gwamnatin KanoMajalisa ta amince da naɗin Chris Musa ministan tsaron NajeriyaWadanda aka sace a Cocin jihar Kwara sun shaki iskar 'yanciGwamnatin Nasarawa za ta kafa ƴan sandan Jiha
X whatsapp