Gwamnatin gundumar Zhejiang dake Sin ta tace ta mutane Miliyan daya sun kamuwa da cutar Covid-19

Gwamnatin gundumar Zhejiang dake Sin ta tace ta samu mutane Miliyan daya dake kamuwa da cutar kowacce rana, adaden da ake kyautata zatun zai lunku a wasu kwanaki masu zuwa.
Hukumar dake lura da cututtuka masu yaduwa ta kasar CCD ta cikin rahoton data fitar ranar lahadi tace ba’a sami wanda ya mutu a cikin makon daya gabata ba sakamakon cutar ta COVID-19 duk a fadin kasar.
Al’ummar kasar da kwararru sun bukaci fitar da sahihan bayanai kan cutar biyo bayan kudirin mahukuntan kasar na kawo karshen cutar baki daya, abinda ya sake jefa Al’ummar kasar na sake shiga kulle, da gurgurta tattalin Arzikin kasa.
Tun lokacin da hukumomi a kasar suka daina bayar da alkaluman cutar da alamominta Al’ummar suka shiga ciki rudani ta hanyar gano abinda ya shafi cutar.

PRNigeria hausa

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1190 days 9 hours 9 minutes 23 seconds,

Baptist School Students, Kaduna
1172 days 10 hours 50 minutes 48 seconds

Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021


Report By: PRNigeria.com

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com