Home DUNIYA Gwamnatin gundumar Zhejiang dake Sin ta tace ta mutane Miliyan daya sun...

Gwamnatin gundumar Zhejiang dake Sin ta tace ta mutane Miliyan daya sun kamuwa da cutar Covid-19

Gwamnatin gundumar Zhejiang dake Sin ta tace ta samu mutane Miliyan daya dake kamuwa da cutar kowacce rana, adaden da ake kyautata zatun zai lunku a wasu kwanaki masu zuwa.
Hukumar dake lura da cututtuka masu yaduwa ta kasar CCD ta cikin rahoton data fitar ranar lahadi tace ba’a sami wanda ya mutu a cikin makon daya gabata ba sakamakon cutar ta COVID-19 duk a fadin kasar.
Al’ummar kasar da kwararru sun bukaci fitar da sahihan bayanai kan cutar biyo bayan kudirin mahukuntan kasar na kawo karshen cutar baki daya, abinda ya sake jefa Al’ummar kasar na sake shiga kulle, da gurgurta tattalin Arzikin kasa.
Tun lokacin da hukumomi a kasar suka daina bayar da alkaluman cutar da alamominta Al’ummar suka shiga ciki rudani ta hanyar gano abinda ya shafi cutar.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp