• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home General Gwamnatin jihar Kano ta Cire Kwamishinan harkokin Addinai na jihar
  • General

Gwamnatin jihar Kano ta Cire Kwamishinan harkokin Addinai na jihar

By
Baba Impossible, Ganduje
-
December 31, 2022
Arewa Award
Gwamnatin Jihar Kano cire kwamishinan harkokin addini na jihar Kano, Dr. Muhammad Tahar Adam (Baba Impossible) daga mukaminsa.
Kwamishinan yada labarai na jihar, Malam Muhammad Garba ne, ya bayyana hakan ta cikin wata sanarwa da ya rabawa manema labarai a ranar Asabar a birnin Kano.
Sanarwar ta kara da cewa korar kwamishinan ta biyo bayan halin rashin da’a da yake nuna wa a matsayinsa na ma’aikacin gwamnatin jahar Kano kuma mai rike da mukami, har aka same shi da furta wa su kalamai da ba su yi wa gwamnatin dadi.
Malam Garba ya bayyana cewa, an kuma same shi yana gudanar da al’amuran ofishinsa ba bisa ka’ida ba ta hanyar rage wa rage ranakun zuwa aiki ga ma’aikatansa ba tare da sahalewar gwamnatin ba.
Ya kara da cewa tuni Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya aike wa majalisar dokokin jihar sunan wani da ya zaba wanda zai maye gurbin sa, Dakta Nazifi Ishaq Bichi na Jami’ar Bayero Kano a matsayin sabon kwamishinan Harkokin Addini na jihar Kano.
Sanarwar ta kara da cewa, gwamnan ya yi fatan alheri ga korararren kwamishinan.
Dr. Tahir abaya shi ne kwamishinan addinai kuma wanda ya jagoranci Mukabalar da aka yi da Abduljabbar Nasir Kabara bayan yin wasu kalamai a cikin karatukansa da za su haifar da tunzura al’umma.
bayan kammala mukabalar ce da Abduljabbar Nasir Kabara na gaza kare kansa yasa gwamnatin jahar Kanon ta gurfanar da shi a gaban wata kotu a birnin Kano wadda  shafe kusan watanni 15 ana shariar
 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Previous articleTCN zata ruguje gidaje dubu 1 a jihar kano
Next articleGwamnatin Tarayyar Nijeriya tace Babu Batun Karin Albashin Ma’aikata
Baba Impossible, Ganduje

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Majalisar Dattawan Najeriya ta tabbatar da Amupitan a matsayin shugaban INEC

NAHCON ta bayyana dalilian da suka saka Saudiya rage mata kujerun aikin hajji bana

Gwamnatin Najeriya ta cire darasin Lissafi cikin sharuɗan samun gurbin karatun Jami’a ga wasu ɗaliban

Za a karɓe wa ƴan Najeriyar da aka samu da laifi a waje fasfo na shekara 10

Muna so majalisa ta gaggauta amincewa da sabbin dokokinmu – INEC

DSS ta gurfanar da Sowore a kotu kan zargin ‘aibata’ Tinubu a shafin X

Sojojin Nijeriya sun hallaka mayakan boko haram 5 a jihohin Borno da Taraba

NDLEA ta kama Ba’indiye da wasu mutane da ƙwaya ta naira biliyan uku a Legas

Kotu ta yanke wa kwamandan Ansaru hukunci ɗaurin shekaru 15

Gwamnatin Kano ta bayar da hutun bikin Mauludi

Hukumar DSS ta yi holen manyan kwamandojin ƙungiyar Ansaru

Ƙungiyar ƙwadago ta TUC ta yi barazanar shiga yajin aiki a Najeriya

Recent Posts

  • Dalilin Tinubu na soke afuwar da Ya yiwa Maryam Sanda
  • Gwamnan Jihar Katsina ya samar sabuwar ma’aikata a jihar
  • Za’a samar da sabbin jihohi 6 a Nijeriya
  • Jami’ar ABU ta musanta labarin samar da makamin Nukiliya
  • Mayakan Boko Haram sun fara kai hari da jirage marasa matuki a Borno

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1596 days 20 hours 19 minutes 58 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1578 days 22 hours 1 minute 23 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Dalilin Tinubu na soke afuwar da Ya yiwa Maryam SandaGwamnan Jihar Katsina ya samar sabuwar ma'aikata a jiharZa'a samar da sabbin jihohi 6 a NijeriyaJami'ar ABU ta musanta labarin samar da makamin NukiliyaMayakan Boko Haram sun fara kai hari da jirage marasa matuki a BornoBabu wasu bayanan an yi wa masu bin wani addini kisan ƙare dangi - SultanZa ayi bincike kan masu laifin da Tinubu ya yiwa AfuwaTinubu ya taya Kwankwaso munar cika shekaru 69 a duniyaMajalisar Dattawan Najeriya ta tabbatar da Amupitan a matsayin shugaban INECNAHCON ta bayyana dalilian da suka saka Saudiya rage mata kujerun aikin hajji banaDalilin da ya sa Amnesty ke neman a soke hukuncin kisa a NajeriyaGwamnan jihar Bayelsa, ya fice daga jam'iyyarsa ta PDP.Tinubu ya buƙaci majalisar dattawa ta amince da naɗin Joash AmupitanGwamnatin Najeriya ta cire darasin Lissafi cikin sharuɗan samun gurbin karatun Jami'a ga wasu ɗalibanGwamnan Enugu ya koma APC bayan ficewa daga PDP
X whatsapp