• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home General Gwamnatin jihar Kano ta Cire Kwamishinan harkokin Addinai na jihar
  • General

Gwamnatin jihar Kano ta Cire Kwamishinan harkokin Addinai na jihar

By
Baba Impossible, Ganduje
-
December 31, 2022
Arewa Award
Gwamnatin Jihar Kano cire kwamishinan harkokin addini na jihar Kano, Dr. Muhammad Tahar Adam (Baba Impossible) daga mukaminsa.
Kwamishinan yada labarai na jihar, Malam Muhammad Garba ne, ya bayyana hakan ta cikin wata sanarwa da ya rabawa manema labarai a ranar Asabar a birnin Kano.
Sanarwar ta kara da cewa korar kwamishinan ta biyo bayan halin rashin da’a da yake nuna wa a matsayinsa na ma’aikacin gwamnatin jahar Kano kuma mai rike da mukami, har aka same shi da furta wa su kalamai da ba su yi wa gwamnatin dadi.
Malam Garba ya bayyana cewa, an kuma same shi yana gudanar da al’amuran ofishinsa ba bisa ka’ida ba ta hanyar rage wa rage ranakun zuwa aiki ga ma’aikatansa ba tare da sahalewar gwamnatin ba.
Ya kara da cewa tuni Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya aike wa majalisar dokokin jihar sunan wani da ya zaba wanda zai maye gurbin sa, Dakta Nazifi Ishaq Bichi na Jami’ar Bayero Kano a matsayin sabon kwamishinan Harkokin Addini na jihar Kano.
Sanarwar ta kara da cewa, gwamnan ya yi fatan alheri ga korararren kwamishinan.
Dr. Tahir abaya shi ne kwamishinan addinai kuma wanda ya jagoranci Mukabalar da aka yi da Abduljabbar Nasir Kabara bayan yin wasu kalamai a cikin karatukansa da za su haifar da tunzura al’umma.
bayan kammala mukabalar ce da Abduljabbar Nasir Kabara na gaza kare kansa yasa gwamnatin jahar Kanon ta gurfanar da shi a gaban wata kotu a birnin Kano wadda  shafe kusan watanni 15 ana shariar
 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Previous articleTCN zata ruguje gidaje dubu 1 a jihar kano
Next articleGwamnatin Tarayyar Nijeriya tace Babu Batun Karin Albashin Ma’aikata
Baba Impossible, Ganduje

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Shugaban Najeriya zai iya dakatar da gwamna – Kotun Ƙoli

NNPC ya fara bincike kan fashewar bututun mai a jihar Delta

Har yanzu sojojin Najeriya 11 na Burkina Faso – Tugga

Kwankwaso ya ce matsalar tsaro na neman fin karfin Gwamnatin Nijeriya

NDLEA ta cafke miyagun ƙwayoyi da darajarsu ta haura naira biliyan 6

KAROTA ta bukaci Al’ummar jihar Kano su bawa jami’anta hadin kai

Gwamnatin Neja ta ɗora alhakin sace ɗalibai kan makarantar

Kotu ta yanke wa Nnamdi Kanu hukuncin daurin rai da rai

SAEMA 2025: IMPR Ta kaddamar da Littafi Kan Yaki da Sha da fatauci miyagun ƙwayoyi da fasa kwauri

Gwamnatin Najeriya ta dakatar da fara karɓar harajin man fetur

Majalisar Dattawan Najeriya ta tabbatar da Amupitan a matsayin shugaban INEC

NAHCON ta bayyana dalilian da suka saka Saudiya rage mata kujerun aikin hajji bana

Recent Posts

  • Dangote ya kai ƙarar tsohon shugaban NMDPRA zuwa EFCC
  • APC ta yi watsi da yunƙurin tsige Gwamna Fubara
  • Madugun adawar Jamhuriyyar Afrika ta tsakiya ya ƙalubalanci nasarar Touadera
  • ICPC za ta ci gaba da binciken shugaban NMDPRA duk da Dangote ya janye ƙorafinsa
  • Ku daina kirana da na janye takarar shugabancin kasa a shekarar 2027

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1667 days 18 hours 12 minutes 16 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1649 days 19 hours 53 minutes 41 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Dangote ya kai ƙarar tsohon shugaban NMDPRA zuwa EFCCAPC ta yi watsi da yunƙurin tsige Gwamna FubaraMadugun adawar Jamhuriyyar Afrika ta tsakiya ya ƙalubalanci nasarar TouaderaICPC za ta ci gaba da binciken shugaban NMDPRA duk da Dangote ya janye ƙorafinsaKu daina kirana da na janye takarar shugabancin kasa a shekarar 2027Ƴansanda sun ɗauke makeken bam ɗin da aka gani a jihar NejaSojojin Najeriya sun kashe ƴanbindiga tare da ceto wasu da aka sace a BornoNan gaba za ku ga Amfanin dokar haraji -TinubuAmurka ta fara kai harin soji Arewacin NijeriyaSojoji sun daƙile yunƙurin harin ƴanbidiga a BornoGwamnatin Nijeriya ta yi watsi da kudirin hukuncin kisa ga masu garkuwaADC ta buƙaci a dakatar da aiwatar da sabuwar dokar harajiGwamnati Nijeriya ta haramta fitar da itace zuwa ƙasashen wajeTinubu ya maye gurbin Engr Farouk daga shugabancin hukumar NMDPRAICPC ta ce zata binciki shugaban hukumar NMDPRA
X whatsapp