Home General Harin sojojin Nijeriya yayi sanadiyyar Kwamandan Boko Haram, Abu Huraira, da Abokan...

Harin sojojin Nijeriya yayi sanadiyyar Kwamandan Boko Haram, Abu Huraira, da Abokan sa a Marte.

Biyo bayan wasu hare-haren kakkabe ta’addanci da Dakarun sojojin Nijeriya keyi kan ‘yan bindiga, sun sami nasarar hallaka guda cikin mayakan boko haram Abu Huraira.

PRNigeria ta tattaro cewa an hallaka Abou Hurairah a tare da wasu kwamandojin kungiyar Boko Haram.
Nasarar sojojin ta samu ne bayan da wasu jiragen yakin soji na rundunar ATF, karkashi Operation Hadin Kai na rundunar sojin saman Nijeriya sukayi barin wuta kan mayakan.

Abou Hurairah, da sauran wanda aka hallaka nada hannu a harin kwanannan na Monguno
Wata majiyar sirri ta tabbatarwa da PRNigeria cewa Abou Hurairah, da wasu ‘yan ta’adda sun kai hare-hare tare da shiryawa a garuruwa da dama a mungunu da wasu sassan Arewa maso gabashi.
“ya kuma jagoranci kai hari a garuruwan Marte Ngala, Kukawa, da mashiga Abadam”.

By PRNigeria

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp