Home General Sojojin Nijeriya Sun kama masu Safarar Man fetur ga ISWAP a jihar...

Sojojin Nijeriya Sun kama masu Safarar Man fetur ga ISWAP a jihar Borno

Dakarun rundunar sojojin Najeriya ta Birged na 29 wadanda aka fi sani da Operation Hadin kai sun sanar cewa sun kama wasu mutum 13 masu sayar wa mayakan ISWAP kayayyakin da suke amfani da su a hare-haren da suke kai wa al’umomi a Jihar Borno.

Rahotanni daga yankin tafkin Chadi na cewa an kama mutanen ne ranar talata yayin wani samame da dakarun Najeriya da na Civilian JTF suka kai kasuwar Benishek a karamar hukumar Kaga.

Rahoton ya kuma ce an kama su ne yayin da suka kokarin fitar da man fetur mai yawa da abinci zuwa wurin da mayakan ISWAP suke.

Ga abin da wani ke cewa: “A duk ranar kasuwa, ‘yan kasuwa da ke wa mayakan ISWAP aiki kan tafi kasuwanni dmin sayo musu kayayyakin abinci da man fetur da layukan salula da kayan sanyawa da sauran kayayyain da suke bukata.”

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp