Home General Dakarun sojojin Nijeriya sun sami Nasarar Fatattakar ‘Yan Bindiga tare da ceto...

Dakarun sojojin Nijeriya sun sami Nasarar Fatattakar ‘Yan Bindiga tare da ceto mutane 30 a Jihar Kaduna

Dakarun sojojin Nijeriya sun sami Nasarar Fatattakar ‘Yan Bindiga tare da ceto mutane 30 a birnin Gwari na jihar kano.
Wannan na kunshe ne ta cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun mukaddashin mataimakin daraktan mai magna da yawun ryndunar sojojin Nijeriya shiyya ta daya.
A ranar Alhamis dakarun rundunar shiyya ta 1 sunyi arangama da ‘yan Bindigar da sukayi garkuwa mutanen a kan hanyar Manini dake karamar hukumar birnin Gwari a jihar kaduna.
Dakarun dake cikin tawagar dake raka tsohon Maj Gen SE Udonwa, wanda suke kan hanyar duba ayyukan shalkwatar dakarun Operation Whirl Punch a Birnin Gwari.
Nan sukayi arangama da ‘yan bindigar, bayan fin karfin su ne suka tsere cikin daji, abinda ya bawa dakarun sojin damar kubutar da mutane 30 da suke tsare dasu tare kwato baburan hawa 2, suka kuma share hanyar ga matafiya.
Sanarwa ta kuma kara da cewa dakarun sojojin sun raka mutanen zuwa Udawa da birnin Gwari don cigaba da tafiyar su.

Babban jami’in horas da ayyuka na tsaro, Manjo Janar SE Udonwa, ya yabawa sojojin bisa kwarewa da juriya.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp